Yanzu-yanzu: IGP Adamu ya canza kwamishanonin yan sanda jihohin Najeriya gaba daya (Kalli jerin sabbin)

Yanzu-yanzu: IGP Adamu ya canza kwamishanonin yan sanda jihohin Najeriya gaba daya (Kalli jerin sabbin)

Majalisar aikin yan sanda ta tabbatar da nadin sabbin kwamishanonin yan sandan Najeriya na jihohi 36 a birnin tarayya Abuja bisa ga canjin da sabn sifeto janar na hukumar yan sanda, IGP Adamu Mohammad ya bukata.

Legit.ng ta samu wannan labari ne a wata jawabin da kakakin majalisar, Ikechukwu Ani, ya saki a ranan Laraba, 6 ga watan Febrairu, 2019.

Sabbin kwamishanonin da jihohin da aka turasu sune:

Buba Sanusi, Jihar Katsina ;

Mohammed Wakili,Jihar Kano ;

Rabiu Ladodo, Jihar Jigawa ;

Ahmed Iliyasu, Jihar Ogun Stae;

Mu’azu Zubairu, Jihar Lagos Sate;

Ibrahim Sabo, Jihar Niger Stte;

Alkassam Sanusi, Jihar Taraba ;

Garba M. Mukaddas, Jihar Adamawa ;

Omololu Bishi, Jihar Benue ;

Bola Longe, Jihar Nassarawa ;

Isaac Akinmoyede, Jihar Plateau ;

Odumosu Hakeem, Jihar Edo ;

Olushola David, Jihar Bayelsa ;

Adeleke Yinka, Jihar Delta ;

Austin Iwero Agbonlahor, Jihar Cross Rivers ;

Bashir Makama, Jihar Akwa Ibom ;

Awosola Awotunde, Jihar Ebonyi ;

Belel Usman, Jihar Rivers ;

Bello Makwashi, Jihar Gombe

Abdulrahman Ahmed, Jihar Kaduna .

Bala Ciroma, Birnin tarayya Abuja;

Egbetokun Kayode, Jihar Kwara ;

Hakeem Busari, Jihar Kogi ;

Asuquo Amba, Jihar Ekiti ;

Galadanchi Dasuki, Jihar Imo ;

Suleiman Balarabe, Jihar Enugu ;

Dandaura Mustapha, Jihar Anambra ;

Etim Ene Okon, Jihar Abia ;

Ibrahim Kaoje, Jihar Sokoto ;

Celestine Okoye, Jihar Zamfara ;

Garba Danjuma, Jihar Kebbi ;

Abiodun Ige, Jihar Osun ;

Undie Adie, Jihar Ondo ;

Olukolu Shina, Jihar Oyo ;

Ali Janga, Jihar Bauchi

Damian Chukwu, Jihar Bornu

Sumonu Abdulmalik, Jihar Yobe

An umurci dukkan sabbin kwamishanonin sun harzuka su tafi sabon aikin da aka turasu kafin zabe.

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel