Yanzu-yanzu: IGP Adamu ya canza kwamishanonin yan sanda jihohin Najeriya gaba daya (Kalli jerin sabbin)
Majalisar aikin yan sanda ta tabbatar da nadin sabbin kwamishanonin yan sandan Najeriya na jihohi 36 a birnin tarayya Abuja bisa ga canjin da sabn sifeto janar na hukumar yan sanda, IGP Adamu Mohammad ya bukata.
Legit.ng ta samu wannan labari ne a wata jawabin da kakakin majalisar, Ikechukwu Ani, ya saki a ranan Laraba, 6 ga watan Febrairu, 2019.
Sabbin kwamishanonin da jihohin da aka turasu sune:
Buba Sanusi, Jihar Katsina ;
Mohammed Wakili,Jihar Kano ;
Rabiu Ladodo, Jihar Jigawa ;
Ahmed Iliyasu, Jihar Ogun Stae;
Mu’azu Zubairu, Jihar Lagos Sate;
Ibrahim Sabo, Jihar Niger Stte;
Alkassam Sanusi, Jihar Taraba ;
Garba M. Mukaddas, Jihar Adamawa ;
Omololu Bishi, Jihar Benue ;
Bola Longe, Jihar Nassarawa ;
Isaac Akinmoyede, Jihar Plateau ;
Odumosu Hakeem, Jihar Edo ;
Olushola David, Jihar Bayelsa ;
Adeleke Yinka, Jihar Delta ;
Austin Iwero Agbonlahor, Jihar Cross Rivers ;
Bashir Makama, Jihar Akwa Ibom ;
Awosola Awotunde, Jihar Ebonyi ;
Belel Usman, Jihar Rivers ;
Bello Makwashi, Jihar Gombe
Abdulrahman Ahmed, Jihar Kaduna .
Bala Ciroma, Birnin tarayya Abuja;
Egbetokun Kayode, Jihar Kwara ;
Hakeem Busari, Jihar Kogi ;
Asuquo Amba, Jihar Ekiti ;
Galadanchi Dasuki, Jihar Imo ;
Suleiman Balarabe, Jihar Enugu ;
Dandaura Mustapha, Jihar Anambra ;
Etim Ene Okon, Jihar Abia ;
Ibrahim Kaoje, Jihar Sokoto ;
Celestine Okoye, Jihar Zamfara ;
Garba Danjuma, Jihar Kebbi ;
Abiodun Ige, Jihar Osun ;
Undie Adie, Jihar Ondo ;
Olukolu Shina, Jihar Oyo ;
Ali Janga, Jihar Bauchi
Damian Chukwu, Jihar Bornu
Sumonu Abdulmalik, Jihar Yobe
An umurci dukkan sabbin kwamishanonin sun harzuka su tafi sabon aikin da aka turasu kafin zabe.
Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.
Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng