Shugaban matasan APC, Dayo Israel, ya ce rashin nasarar jam’iyyar a Osun ya kamata ya zama gargadi kafin 2027, tare da yin kira ga APC ta gyara kura-kurenta.
Shugaban matasan APC, Dayo Israel, ya ce rashin nasarar jam’iyyar a Osun ya kamata ya zama gargadi kafin 2027, tare da yin kira ga APC ta gyara kura-kurenta.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Legit.ng ta ruwaito Kabiru ya bayyana haka ne cikin wani jawabi da yayi kuma aka nada, da a yanzu haka yake yawo a kafafen sadarwar zamani ana watsa shi, inda yace babban dalilin da zai fada ma Allah idan Ya tambayeshi akan me yac
Legit.ng ta ruwaito batun kammala bautan kasa na Yusuf ya tabbata ne daga wani hotonsa daya karade shafukan sadarwar zamani, musamman Facebook, inda yake sanye da kayan bautan kasa dauke da takardar shaidar kammala bautan kasa.
Jama’ar Borgu da ke jihohin Neja, Kebbi da Kwara sun ziyarci shugaban kasa Muhammadu Buhari a jiya, Alhamis, tare da mika butar su ta neman jihar Borgu gare shi. Sarkin Borgu, Alhaji Muhammed Haliru Dantoro, ne ya jagoranci tawaga
Jagoran jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, ya ce gwamnatin PDP da zata hau mulki ba zata biya mafi karancin kudin albashin N30,000 ba.
Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya ba rukunin kamfanonin albarkatun mai na Najeriya watau Nigerian National Petroleum Corporation (NNPC) umurnin kwace lasisin rijiyar mai mai lamba Oil Mining Lease 11 (OML 11) daga hannun
A yau, Alhamis, ne Tijjani Gandu, mawakin da ya rera wakar ‘Abba gida-gida’ ga Abba Kabir Yusuf, dan takarar kujerar gwamnan jihar Kano a karkashin inuwar jam’iyyar PDP, ya jagoranci ragowar wasu mawaka da ‘yan fim wajen gudanar d
Wani abun bakin ciki ya afku a ranar 13 ga watan Maris, lokacin da wani ginin bene mai hawa uku ya ruguzo wanda a saman akwai makaranatr Firamare, gidaje da shagunan haya a Itafaji, birnin Lagas. Lamarin yayi sanadiyar rasa rayuka
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Aisha, wanda take zaune a unguwar Kadaure ta shaida ma kotun cewa mahaifinta ya matsa mata akan tayi aure, har ma yana mata barazanar auren dole, amma saboda taki amincewa da auren, shine ya garkameta a
Majiyar Legit.ng ta ruwaito magoya bayan gwamnan jahar Abdullahi Umar Ganduje, da na dan takarar jam’iyyar PDP Abba Kabir Yusuf sun gudanar da addu’o’in neman samun nasara a wurare daban daban, yayin da na Abba suka je filin masal
Labarai
Samu kari