Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Da alama Gwamnan Bauchi yayi amai ya lashe game da zaben jihar sa inda Gwamnan ya nuna bai amince ya sha kashi a zaben Bauchi ba tukun. Gwamnan yace ita-jita ce ake yi cewa ya taya Bala Mohammed murnar lashe zabe.
Rahotanni sun kawo cewa wani gini ya sake rushes a unguarded Kakawa da ke birnin Lagas a ranar Litinin, 25 ga watan Maris. A cewar wani mazaunin unguarded, babu wanda ya garkame a karkashin ginin, saboda an yi makin shi cikin wada
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta watau INEC, ta kaddamar tare da shellanta nasarar Abdullahi Umar Ganduje na jam'iyyar APC, gwamnan jihar Kano da ya sake lashe zaben jihar karo na biyu da aka gudanar a ranar Asabar.
Dan takaran gwamna jihar Sokoto karkashin jam'iyyar All Progressives Congress APC, Ahmed Aliyu, da Sanata Aliyu Wamakko, sun kira gwamna Aminu Tambuwal na jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP domin tayasa murnar nasarar zabe.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya siffanta zaben jihar Kano a matsayin demokradiyya zalla. Ya godewa dukkan magoya bayansa kan fitowa kwansu da kwarkwatansu domin zabensa. Hakazalika yayi kira ga wadanda basu ji dadin
Dan takarar jam'iyyar PDP a zaben kujerar gwamnan jihar Kano da aka kammala, Abba Kabir Yusuf, ya yi watsi da sakamakon zaben da hukumar zabe ta kasa (INEC) ta sanar bayan kammala tattara sakamakon zabe a zagaye na biyu da aka yi
A dai-dai lokacin da idon al'ummar kasar nan yake kan Shugaban kasa Muhammadu Buhari, domin ganin irin rawar da zai taka a wannan sabuwar gwamnatin tasa, sai gashi a karon farko Shugaban kasar yayi wata muhimmiyyar magana akan...
Wata budurwa, wacce ta sha da kyar daga hannun 'yan Boko Haram, ta bayyanawa wasu 'yan jarida, yanda haduwar ta da Leah Sharibu ta kasance a sansanin 'yan Boko Haram, dake cikin dajin Sambisa. Sannan matar ta bayyana yanda wasu...
Aminu Waziri Tambuwal, dan takarar gwamna a karkashin inuwar jam’iyyar PDP, ya samu nasarar yin tazarce a kan kujerar sa ta gwamnan jihar Sokoto da tazarar kuri’u ma fi kankanta bayan kamala tattara sakamako daga kananan hukumomi
Labarai
Samu kari