Jigon APC, Femi Alabi, ya yi gargadin cewa bayanan ƙarya da gibin sadarwa na iya kawo cikas ga ajandar Shugaba Bola Tinubu da nasarorin gwamnatinsa.
Jigon APC, Femi Alabi, ya yi gargadin cewa bayanan ƙarya da gibin sadarwa na iya kawo cikas ga ajandar Shugaba Bola Tinubu da nasarorin gwamnatinsa.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Sanata Isa Hamma Misau, shugaban kwamitin majalisar dattijai a kan harkokin sojojin ruwa, mamba a majalisar dattijai da ya yi suna saboda rikicin sa da tsohon shugaban rundunar 'yan sanda na kasa (IGP), Ibrahim Idris, ya bayyana
Da alama wani mai neman kujerar Shugaban Majalisar Wakilai. Honarabul Mukhtar Aliyu-Betara, wani ‘Dan Majalisar Jihar Borno yana samun goyon baya wajen ‘Ya ‘yan APC inda ake ganin ya dace da rike shugabancin majalisar a 2019.
‘Dan takarar gwamna na PDP a jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, wanda aka fi sani da Abba Gida-Gida yace sun tara hujjojin da za su nunawa Kotu a kan yadda ake murde zaben Kano domin karbe mulki daga hannun Ganduje.
Wani dattijo mazaunin garin Kano mai suna Malam Isah Adamu ya ce ya kwashe a kalla shekaru 30 a rayuwarsa ba tare da amfani da buroshin goge baki ba tun bayan bacewar wanda aka taba saya masa a baya. A hirar da Malam Isah ya yi da
Daya daga cikin abokan mamacin da ya nemi a sakaya sunansa ya ce abokinsa ba mahaukaci bane kamar yadda wasu mutane ke tsamani, ya kara da cewa marigayin abokinsa ne na kut da kut kuma akwai alamar tambaya a kan abinda ya faru das
Wasu masana a fannin kimiyya, Farfesa Sergio Canavero, da Xiaoping Ren, sun sanar da cewa sun gano hanyar da za'a iya yiwa mutum dashen kai. A lokacin su ke bayani akan binciken na su, masanan sun tabbatar da cewa sun gama...
'Yan ta'addar Boko Haram, sun kai hari wani banki a garin Michika da ke yankin jihar Adamawa, inda su ka fasa injin fito da kudi, sannan su ka fara harbin mutane. Rahotanni sun nuna cewa, rundunar sojin bataliya ta 143 da kuma...
Mazauna birnin Kaduna sun koka a kan irin kalaman batsa da batanci da mafi yawanci masu tallan magungunan gargajiya suke amfani da shi a yayin da suke tallata magungunarsu. Al'ummar garin Kaduna sun bayyana bacin ransu a kan lamar
Hukumar 'yan sandan jihar Legaas ta cafke wani malamin makarantar Sakandare da ta ke zargin shi da yi wa daliban makarantar da ya ke koyarwa dole wurin ganin sun ba shi hadin kai ya yi lalata da su. Ana tuhumar malamin da...
Labarai
Samu kari