Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Majiyar Legit.ng ta ruwaito jiragen zasu fara sauke kayan da suka dauko ne daga ranar 23 ga watan Afrilu zuwa ranat 2 ga watan Mayu a tashohin jiragen ruwa na tsibirin Tin Can da kuma Apapa.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Alkalin kotun, Mallam Musa Sa’ad Goma ya kama yan matan biyu mazauna layin Argungun ne da laifin yin shigar banza a matsayinsu na Musulmai, sa’annan suma matan da kansu sun amsa laifinsu.
Rana dai ba ta karya sai dai uwar diya ta ji kunya domin kuwa mun samu rahoton cewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shiga wata muhimmiyar ganawa ta sirrance tare da sarkin Qatar, Mai Martaba Sheikh Tamim bin Hamad Althani.
Majiyar mu ta shaida mana cewar 'yan bindigar sun dira a gidan babban sakataren da ke unguwar Yagai a Jalingo, babban birnin jihar Taraba, da tsakar daren ranar Litinin. 'Yan bindigar sun yi harbin iska da ya tsorata jama'ar yanki
Sarkin Katsina, mai martaba, Alhaji Abdulmummuni Kabir Usman ya dakatar da hakimai biyu, kamar yadda shafin Taskar labarai ta ruwaito. Wadanda aka dakatar sune Durbin Katsina, Hakimin Jikamshi, da Hakimin Kaita.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito a kokarinsu na yin garkuwa da matan auren, yan bindigan sun dirka ma wasu mutane uku bindiga, wanda hakan yayi sanadiyyar mutuwar guda daga cikinsu, yayin da sauran biyun suka samu rauni.
Mun ji labari cewa wata Jami’a a Arewa za ta ba Dangote kyautar Digiri saboda taimakon da yake yi wa al’umma. Kwamared Hassan Adebayo Sunmonu shi ma zai samu shaidar Dakta tare da Alhaji Aliko Dangote.
Legit.ng ta ruwaito kaakakin rundunar, Ibikunle Daramola ne ya bayyana haka a ranar Litinin yayin ganawa da manema labaru a babban birnin tarayya Abuja, inda yace a yanzu haka injiniyoyin rundunar suna harhada jiragen don rantsar
Buhari da Sarkin Kasar Qatar Sheikh Tamim bin Hamad Althani za su gana an jima. Kamar yadda mu ka ji daga Mai magana a madadin shuaban kasa, za a sa labule tsakanin Buhari da Sarkin Kasar Qatar a Aso Villa.
Labarai
Samu kari