Rundunar yan sandan Najeriya da ke lura da zaben jihar Osun sun kama dan majalisar jihar na jam'iyyar Accord tare da wasu tarin mutane sama da 100 a gidansa.
Rundunar yan sandan Najeriya da ke lura da zaben jihar Osun sun kama dan majalisar jihar na jam'iyyar Accord tare da wasu tarin mutane sama da 100 a gidansa.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Mai nadin sarautar gargajiya ta garin Kujama da ke karkashin karamar hukumar Kajuru a jihar Kaduna, Alhaji Idris Gunderi ya ce Barayi sun yi awon gaba da fiye da shanu 74,000 cikin tsawon shekaru hudu da suka gabata a fadin jihar.
Shahararren jarumin nan na Kannywood wanda aka fi sani da Sarki, Ali Nuhu ya bayyana cewa wasu daga cikin manyan jariman masana’antar na da niyan tsayawa takara a zaben 2023.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sha alwashin cewa gwamnatin tarayya ba zata kyale duk mutumin da aka samu da hannu a halaka rayuka da dukiyoyin jama’a a jihohin Zamfara, Katsina da Kaduna ba.
Za ku ji abin da ya sa Sarakuna su ka nemi Goje da Ndume su janyewa Lawan. Masu sarauta a kasar Bade su na so a marawa Sanata Ahmad Lawan baya a zaben Majalisa. Wannan ya sa takarar Sanata Ahmad Lawan tayi karfi.
. Za ku ji abin da Buhari ya fada bayan rikici ya nemi kaure a Jihar Gombe.Shugaban kasa Buhari yayi magana ne daga Birnin Landan inda ya aikowa Mutanen Najeriya ta’aziyya daga Ingila inda ya tafi hutawa.
Skyline University Nigeria (SUN), jami'a mai zaman kanta ta farko a jihar Kano, tayi bikin daukan sabbin dalibai 82 a karo na farko da zasu fara karatun digiri a zangon shekarar 2018/2019. An dauki daliban ne a tsangayoyin karatu
Amal ta bayyana hakan ne ga manema labarai a wata hira da ta yi da su a cikin makonnan, ta yi maganar ne akan bidiyon da ya ke yawo a kafafen sada zumunta na zamani da ya ke nuna lokacin da Hadiza Gabon ta ke dukan ta...
Jiya Juma'a ne 26 ga watan Afrilu, hedkwatar hukumar soji ta kasa ta ce sabon karin albashin ma'aikata da gwamnatin tarayya ta kaddamar ba ta hada da ma'aikatan hukumar sojin kasar nan ba...
Wani direba dan shekaru 37, mai suna Morenikeji Adeyemi ya bayyana cewa shi ne ya kashe matar ubangidansa. Adeyemi ya bayyana hakan a lokacin da ake bincikarshi a ofishin 'yan sanda na jihar Oyo...
Labarai
Samu kari