Shugaban izala, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya bukaci Musulmi da Kiristoci su mutunta addinan juna tare da hada kai wajen kare zaman lafiya da hadin kan Najeriya.
Shugaban izala, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya bukaci Musulmi da Kiristoci su mutunta addinan juna tare da hada kai wajen kare zaman lafiya da hadin kan Najeriya.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Majiyar Legit.ng ta ruwaito shugaban majalisar Malamai ta kungiyar, Sheikh Sani Yahaya Jingir ne yayi wannan gargadi a garin Jos na jahar Filato a babban taron karama juna sani da kungiyar ta shirya.
Malaman makaranta sun roki gwamna Kayode Fayemi da ya tausaya masu ya biya wannan albashin da suke bi bashi domin ya share masu kukansu.
Legit.ng ta ruwaito mukaddashin gwamnan jahar, Barnabas Bala Bantex ne ya sanya wanna dokar ta baci a yankin na kasuwar magani, kamar yadda kaakakin gwamnatin jahar, Malam Samuel Aruwan ya tabbatar da safiyar Juma’a, 26 ga watan A
Kwayar cuta mai suna Plasmodium ita ke haifar da wannan rashin lafiya, yayinda idan har bata samu kulawa ba zata iya haifar da wasu matsaloli kamar wahalar yin numfashi, tabuwar hanta da koda kai harma da sashen garkuwar jiki.
Sarkin Kanon ya ce ya ba shi sarautar ne saboda irin kokarin da ya ke da shi na habbaka harkar kasuwancin aa jihar Kano, kuma yana fatan nadin sarautar zai kara bashi karfin gwiwar cigaba da gudanar da kasuwanci...
Wani shaidar gani da ido ya shaida wa NAN cewar jami'an KASTELEA sun biyo wani dan acaba daga Tudun Wada, kuma sun cimma sa a kwanar Alhudahuda da ke garin Zaria. "Sun tsayar da shi ne amma sai ya ki tsaya wa, sai suka biyo shi
Za ku ga wasu daga cikin gidajen Shugaba Buhari ya kaddamar a jihar Borno. Haka kuma akwai wata Makarantar Firamaren da Shugaba Buhari ya bude yau a Maiduguri wanda gwamnan jihar ya gina.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito bankin duniyan zata gudanar da aikin magance matsalar zaizayar kasa tare da aikin magance matsalar ambaliyan ruwa ne a jahar ta Katsina, kamar yadda shugaban aikin, Dakta Amos Abu ya bayyana.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito saurayi Alabo dan asalin karamar hukumar Brass na jahar Bayelsa ya samu matsala ne da budurwarsa Blessing yar kabilar Ologbobiri na karamar hukumar Ijaw ta kudu, wanda hakan ta kai ga alakarsu tana tang
Labarai
Samu kari