Labarai

Labarai Zafafan Labaran

An yiwa dan kasar China nadin sarauta a jihar Kano
An yiwa dan kasar China nadin sarauta a jihar Kano
daga  Mudathir Ishaq

Sarkin Kanon ya ce ya ba shi sarautar ne saboda irin kokarin da ya ke da shi na habbaka harkar kasuwancin aa jihar Kano, kuma yana fatan nadin sarautar zai kara bashi karfin gwiwar cigaba da gudanar da kasuwanci...

Jami'an KASTELEA sun kashe mutum guda, sun raunata wasu a Zaria
Breaking
Jami'an KASTELEA sun kashe mutum guda, sun raunata wasu a Zaria
daga  Mudathir Ishaq

Wani shaidar gani da ido ya shaida wa NAN cewar jami'an KASTELEA sun biyo wani dan acaba daga Tudun Wada, kuma sun cimma sa a kwanar Alhudahuda da ke garin Zaria. "Sun tsayar da shi ne amma sai ya ki tsaya wa, sai suka biyo shi