Rundunar yan sandan Najeriya da ke lura da zaben jihar Osun sun kama dan majalisar jihar na jam'iyyar Accord tare da wasu tarin mutane sama da 100 a gidansa.
Rundunar yan sandan Najeriya da ke lura da zaben jihar Osun sun kama dan majalisar jihar na jam'iyyar Accord tare da wasu tarin mutane sama da 100 a gidansa.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Gwamnatin jihar Jigawa a jiya Litinin, 29 ga watan Afrilu ta nuna shirinta na biyan N30,000 a matsayin mafi karancin albashi. Mataimakin gwamnan jihar, Ibrahim Hassan Hadejia ya bayyana hakan yayinda yake amsa tambayoyi.
Ministan harkokin cikin gida, Abdulrahman Dambazau, shine ya bayyana hakan, a madadin gwamnatin tarayya a wata sanarwa da babban sakataren ma'aikatar Barista Georgina Ekeoma Ehuriah, ya sanyawa hannu jiya Litinin, 29 ga watan...
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Mai Machina ya karrama da Ibrahim Gaidam ne da sarautar a ranar kammala bikin al’aduna Machina da aka share kwanaki hudu ana gudanarwa a garin Machina, wanda gwamnan da kansa ya halartar.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito kasar China ce ta kera ma Najeriya taraggan jirgin kasa guda sittin da hudu (64), daga ciki ne guda goma zasu shigo Najeriya a watan Yuni don amfani dasu a layin dogon Kaduna zuwa Abuja, yayin da sauran
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Dakta Sidi Ali Muhammed guda daga cikin yayan kwamitin ne ya bayyana haka, inda yace kungiyar Boko Haram na biyan duk mayakinta karancin albashin dala dubu uku ($3000), kimanin naira miliyan daya da dub
Kimanin rayukan dakarun sojojin Najeriya biyar sun salwanta yayin da aka nemi sojoji 30 aka rasa biyo bayan wani mummunan hari da kungiyar masu tayar da kayar baya ta Boko Haram ta kai kan wani sansanin dakaru da ke jihar Borno.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta shirya wani taro na musamman domin sabbi da gwamnoni masu dawowa gabannin bikin rantsar dasu a ranar 29 ga watan Mayu a Transcorp Hilton, Abuja.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wani dangin Onuorah ya bayyana cewa Abuchi ya bi mahaifinsa har cikin daki ne inda ya kashe akan zargin shine yayi dalilin mutuwar mahaifiyarsu mai shekaru 51, Okwundu Onuorah.
Hukumar kula da asusun yawan jama’a na majalisar dinkin duniya (UNFPA) tace yawan yan Najeriuya ya tasar ma miliyan 201 a yanzu. A rahotonta na yawan mutanen duniya na 2019, UNFPA tace yawan yan Najeriya na a tsaka-tsaki.
Labarai
Samu kari