Jarumi Adam A. Zango ya yi sabon aure a Nijar kwanaki kadan bayan mutuwar aurensa da abokiyar sana'arsa a Kannywood, Maimuna Musa, wace aka fi sani da Pretty.
Jarumi Adam A. Zango ya yi sabon aure a Nijar kwanaki kadan bayan mutuwar aurensa da abokiyar sana'arsa a Kannywood, Maimuna Musa, wace aka fi sani da Pretty.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
A wani zance wanda ya fito daga wurin shugaban kungiyar, Irdomiya A. Danjuma yace barazanar rashin tsaron ta sanya mutane da dama sunyi hijira sun bar wuraren zamansu na asali wanda kuma haka zai shafi durkushewar tattalin arziki
Janar Yakubu Gowon, tsohon Shugaban kasar Najeriya ya yanke jiki ya fadi a lokacin jana’izan Manjo Janar David Akpodiete Ejoor a garin Ovwor-Olomu, karamar hukumar Ughelli ta kudu da ke jihar Delta.
Duba ga yanayin zafi da ake ciki a yanzu da dama daga cikin jama’a kan bukaci shan abu mai sanyi ko ruwa mai sanyi ko kuma dai zama a waje mai sanyi duk don ganin sun samu saukin zafi a tattare da su.
Kungiyoyin addinin Musulunci a ranar Juma’a 3 ga watan Mayu sun yaba ma gwamnatin tarayya akan kokarinta wajen ceto Miss Zainab Aliyu da Mista Ibrahim Abubakar wanda hukumomin kasar Saudiyya suka tsare.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Atiku ya bayyana haka ne cikin korafin daya shigar gaban kotun sauraron korafe korafen zaben shugaban kasa ta hannun lauyoyinsa inda yake kalubalantar nasarar Buhari, tare da buktar kotun ta sanar dashi
Azumin Ramadan na da falala da yawa. A cikin wannan wata na Ramada ne aka fara saukar wa da fiyayyen hallita Annabi Muhammadu (S.A.W) da littafi mai tsarki. Saboda tsarkin wannan wata ne ake rufe duk wani shaidani da kofofin wuta.
A yau Juma’a, 3 ga watan Mayu ne za a kaddamar da babban masalacin Juma’a na garin Lafia, babbar birnin jihar Nasarawa wanda aka gyara. Gwamnan jihar, Alhaji Umaru Tanko Almakura ne ya sanar da hakan.
An kashe mutane biyu a lokacin da ake gabatar da wani biki a garin Panda, da ke karamar hukumar Karu cikin jihar Nasarawa a ranar Talatar nan da ta gabata. Mun samu rahoton cewa rikicin ya barke ne tsakanin 'yan kabilar Yeskwa...
Majalisar Limamai da Malamai na jihar Kaduna ta bukaci Gwamna Nasir El-Rufai na jihar ya yi watsi da kudirin dokar birne matattu da Majalisar Dokokin Jihar ta mika masa domin neman amincewarsa. Sakon bayan taro da majalisar ta fit
Labarai
Samu kari