Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Matsaloli 10 da shan sanyi ke haddasawa
Matsaloli 10 da shan sanyi ke haddasawa
daga  Aisha Musa

Duba ga yanayin zafi da ake ciki a yanzu da dama daga cikin jama’a kan bukaci shan abu mai sanyi ko ruwa mai sanyi ko kuma dai zama a waje mai sanyi duk don ganin sun samu saukin zafi a tattare da su.

Falalar watan azumin Ramadan da irin rahman da ke cikinsa
Falalar watan azumin Ramadan da irin rahman da ke cikinsa
daga  Mudathir Ishaq

Azumin Ramadan na da falala da yawa. A cikin wannan wata na Ramada ne aka fara saukar wa da fiyayyen hallita Annabi Muhammadu (S.A.W) da littafi mai tsarki. Saboda tsarkin wannan wata ne ake rufe duk wani shaidani da kofofin wuta.

Za a kaddamar da babban Masalacin Juma’a na Lafia a yau
Za a kaddamar da babban Masalacin Juma’a na Lafia a yau
daga  Mudathir Ishaq

A yau Juma’a, 3 ga watan Mayu ne za a kaddamar da babban masalacin Juma’a na garin Lafia, babbar birnin jihar Nasarawa wanda aka gyara. Gwamnan jihar, Alhaji Umaru Tanko Almakura ne ya sanar da hakan.

Malamai sun ja hankalin El-Rufai a kan kudirin birne matattu
Malamai sun ja hankalin El-Rufai a kan kudirin birne matattu
daga  Aminu Ibrahim

Majalisar Limamai da Malamai na jihar Kaduna ta bukaci Gwamna Nasir El-Rufai na jihar ya yi watsi da kudirin dokar birne matattu da Majalisar Dokokin Jihar ta mika masa domin neman amincewarsa. Sakon bayan taro da majalisar ta fit