Femi Fani-Kayode ya bukaci Sultan da Shugaba Tinubu su gargadi Sheikh Sani Yahaya Jingir kan kalaman da ake danganta masa game da Kiristoci a Najeriya.
Femi Fani-Kayode ya bukaci Sultan da Shugaba Tinubu su gargadi Sheikh Sani Yahaya Jingir kan kalaman da ake danganta masa game da Kiristoci a Najeriya.
Atiku Abubakar ya ce wani rahoton Amurka ya tabbatar da damuwarsa kan rashin cikakken bayani da gaskiya wajen tafiyar da kudaden gwamnatin Najeriya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yace gwmanati na iya kokarita na shawo kan matsalolin tsaro dake addabar kasar kanan. Kuma yayi kira ga ‘yan Najeriya da su bada ta su gudun mawa don shawo kan matsalar tsaron.
Kwamishinan shari'ah na jihar Kano, Barista Ibrahim Mukhtari ya fada wa BBC cewa har zuwa daren ranar Juma'a, bai karbi wani umarni daga kotu (game da batun nada sabbin sarakuna da kirkirar karin masarautu na gwamnatin Kano) ba.
An bada rahoton kashe mutane bakwai a Rafin Kada da Kente a garin Jukun cikin karamar hukumar Wukari jihar Taraba, yayin da aka kai wani mummunan hari da safiyar Jumaa'ar da ta gabata. Majiyarmu LEGIT.NG ta samu rahoton cewa...
Bayan kaddamar da karin masarautun yanka guda hudu a Kano da gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya yi, 'yar gidan Sarkin Kano Muhammad Sanusi II ta yi wani raddi a shafinta na Instagram...
Mutane uku sun mutu, sannan sama da gidaje 200 sun lalace sanadiyyar wata mahaukaciyar guguwa da ta taso a garin Misau da ke jihar Bauchi. Wani jami'in yada labarai na karamar hukumar Misau, Mista Usman Yerima, shi ne ya...
Gwamnatin jihar Bauchi ta sanya dokar ta baci a wasu yankuna na jihar bayan wani rikici da ya kaure tsakanin matasa a jihar. A wata sanarwa wacce sakataren gwamnatin jihar, Mohammed Nadada Umar ya sanyawa hannu, ya bayyana cewa...
Rundunar sojin Najeriya ta 7 Division ta ce dakarunta na atisayen 'HARD STRIKE' tare da hadin gwiwar da 'yan sa kai na Civilian JTF sun kai samame a ranar Alhamis, 10 ga watan Mayun 2019 a kauyukan Fuye da Melere da ke jihar Borno
A lokacin azumin watan Ramadan, yana da matukar muhimmanci mutum ya ci abinci mai gina jiki sannan ya sha ruwa ko ababen sha domin gusar da kishi yayin sahur da bayan bude baki. Kishin ruwa yana iya janyo mutuwar jiki, bushewar la
Rahotanni sun kawo cewa akalla manyan yarimomin Kano uku ne suka ki amsa tayin zama sarkin Bichi, daya daga cikin sabbin masarautu hudu da gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje ya kafa a ranar 8 ga watan Mayu.
Labarai
Samu kari