Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Za a ji Shugaban Najeriya ya kuma shan suka daga tsohon hadiminsa a Aso Rock. Hakeem Baba-Ahmed ya ce Bola Ahmed Tinubu shi ne shugaban kasa mafi muni.
Matashiyar nan mai suna Zainab Aliyu ta ziyarci fadar Shugaban kasa a Abuja tare da ahlin gidansu. Matashiyar da ahlin gidan nasu sun amsa gayyatar uwargidar Shugaban kasa, Aisha Buhari ne.
Tsouwar fitacciyyar jarumar Kannywood, Mansura Isah tayi magana akan zamantakewar aure da kuma abunda yasa aurenta da mai gidanta, Sani Musa Danja yayi karko.
Gwamnan jihar Nasarawa mai barin gado, Alhaji Umaru Tanko Al-Makura ya mika makullan gidan gwamnati, Lafia ga gwamna mai jiran gado, Injiniya Abdullahi Sule. Almakura ya mika makullan ne a wani taron da aka gudanar.
Gwamnan Jihar Neja, Alhaji Abubakar Sani Bello ya rushe majalisar jihar a daren Litinin inda ya umurci kwamishinoninsa su mika ragamar jagoranci ga manyan sakatarorin hukumomi da ma'aikatunsu. Ya kuma bukaci sauran masu rike da mu
Legit.ng ta ruwaito Osinbajo ya bayyana haka ne a ranar Litinin, 27 ga watan Mayu yayin da yake kaddamar da katafaren asibitin mai cin gadaje 250 wanda zai kula da Mata da kananan yara a jahar Gombe.
Kwamishina Singham, ko ace Maza kwaya Mata kwaya yayi murabus daga aikin Dansanda ne a ranar Lahadi, 26 ga watan Mayu bayan kwashe shekaru 35 yana aikin Dansanda tare da sadaukar da rayuwarsa wajen bauta ma kasa Najeriya.
Fadar mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II ta yi kira ga kafatanin hakimai da dagatan dake kananan hukumomin jahar Kano dasu cigaba da yi masa biyayya a matsayinsa na Sarki guda daya tilo a jahar Kano gabaki dayanta.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito dalibai da dama na makarantar allon dake unguwar Arkilla a cikin garin Sakkwato sun tabbatar da cewa malaminsu mai suna Murtala Muade ya sha yi musu fyade, haka zalika sun ce yana bayar da hayarsu ga ya
Sama da mutane bakwai ne aka yiwa yankan rago a daren ranar Lahadi, yayin da ake zargin 'yan ta'addar Boko Haram sun kai hari wasu kauyuka dake karkashin mulkin, Bulama Isa da kuma Bulama Mustapha Mallambe...
Labarai
Samu kari