Matar Sarkin Ringim, Hajiya Aisha Sayyadi Mahmud, ta rasu tana da shekaru 83 bayan gajeriyar rashin lafiya, lamarin da ya jefa masarautar cikin jimami.
Matar Sarkin Ringim, Hajiya Aisha Sayyadi Mahmud, ta rasu tana da shekaru 83 bayan gajeriyar rashin lafiya, lamarin da ya jefa masarautar cikin jimami.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Sanarwar ta ce nade-naden da gwamnan ya yi sun hada da shugaban ma'aikatan gwamnatin jihar Gombe, Mohammed Kabir Usman Kukandaka, babban sakatare na musamman ga gwamna (PPS), Usman Mamman Kamara, da kuma babbab mai taimaka wa gwam
Sai dai hakan ba ta kasance ba ga wata jaririya da ake ikirarin cewa ita ce jaririya mafi kankanta a fadin duniya da ta ci gaba da samun dorewar rayuwa bayan haihuwar ta da nauyin da bai kai ko da na dan itaciyar Tufa daya ba.
Sagir Musa ya bayyana cewar dakarun sojin sun yi nasarar kama wasu 'yan ta'adda guda biyar a kauyen Sheme dake kan hanyar zuwa dajin Ruwan-Godiya tare da bayyana cewar yanzu haka dakarun soji na cigaba da gudanar da atisaye a mabo
Duba da yadda lamari na rashin tsaro ke ci gaba da tabarbarewa tare da ta'azzara musamman a Arewacin Najeriya, uwargidan shugaban kasa Hajiya Aisha Buhari, ta kalubalanci shugabannin tsaro na kasa akan zage dantsen su.
Hajiya Aisha Mohammed, mahaifiyar wani dan majalisar wakilai da ke takarar kujerar kakakin majalisa kuma mamba mai wakiltan mazabar Chanchaga na jihar Niger, Umar Mohammed Bago, ta rasu.
Rundunar Sojin Saman Najeriya (NAF) ta ce dakarun ta na sama (ATF) da ke atisayen Operation Lafiya Dole sun kai wani kwakwarar hari ga mafakar wasu mayakan Boko Haram da ke garin Abaganaram a Arewacin Borno cikin kokarin ta na kak
Tsarin kundin mulkin Najeriya ya yarda gwamnoni suyi wa'adi sau biyu ne kawai, ko wanne wa'adi zasu yi shekara hudu a kan mulki, ya zama shekaru takwas kenan duka idan aka hada. A wannan rahoton majiyarmu Legit.ng za ta kawo...
Jiya Juma'a ne wata kotu a garin Ado-Ekiti ta raba wasu ma'aurata da suka shafe shekaru 14 suna tare, masu suna Amaka Nwafor mai shekaru 36, da mijinta, Friday Nwafor mai shekaru 47 a duniya...
Jiya Juma'a ne 'yan kungiyar 'yan uwa musulmai wadanda aka fi sani da 'yan shi'a suka kone tutar kasar Amurka da ta kasar Isra'ila a lokacin da suke zanga-zanga akan kashe musulmai da ake yi a kasar Falasdinu...
Labarai
Samu kari