Matar Sarkin Ringim, Hajiya Aisha Sayyadi Mahmud, ta rasu tana da shekaru 83 bayan gajeriyar rashin lafiya, lamarin da ya jefa masarautar cikin jimami.
Matar Sarkin Ringim, Hajiya Aisha Sayyadi Mahmud, ta rasu tana da shekaru 83 bayan gajeriyar rashin lafiya, lamarin da ya jefa masarautar cikin jimami.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Gwamnan jihar Zamfara, Dr. Bello Muhammad Mutawalle, ya amince da dakatar da Sarkin Maru, Alhaji Abubakar Chika Ibrahim, da hakimin garin Kanoma, Alhaji Ahmad Lawal, ba tare da bata lokaci ba.
Fadar shugaban kasa ta bayyana matsayarta akan lamuran da suka shafi sabbin kudaden da aka gano daga cikin kudaden da tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar Sani Abacha ya karkatar.
Wadanda aka sacen sun hada da yara mata biyu, lauya daya da kuma makiyaya shanu guda uku. Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa iyalan wadanda aka kama na cike da bakin ciki kan rashin sanin halin da yan uwansu ke ciki.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wannan rikici dai ya barke ne a washegarin sallah, daidai lokacin da ake gudanar hawan Sallah a garin Bauchi, guda daga cikin shagulgulan da ake gudanarwa don bayyana farin ciki tare da murnar zagayowar
Legit.ng ta ruwaito Sheikh Ahmad Gumi ya karanto ruwayar wani magabaci da ake kira Yahaya wanda yace “Naji Malik yana maganan yin azumin sittatin na bayan an bude baki, yace bai taba ganin ma’abota ilimi da fikihu sun yi azumin ba
Mun samu cewa kimanin mutane 17 sun raunata yayin da wata mota da ta sharo hanya a guje ta tayi tsani da su suna tsaka da gudanar da salar Idi a ranar Laraba kamar yadda hukumar 'yan sanda ta bayyana.
Rundunar yan sanda a jihar Bauchi sun kama wasu mutane hudu da ake zargin yan fashi da makami ne da kuma yan Sara-Suka 60 a fadin jihar. An gurfanar da masu laifin ne a hedkwatar rundunar da ke Bauchi.
A zamanin da muke ciki kiba ya zamo abun ki a tsakanin al’umman musamman mata domin a ganinsu yana rage masu kyawu da sauran jin dadin rayuwa.
Shahararriya Faston ta bayyana hakan ne a lokacin da da take gabatar da wa'azi ga mabiyanta, Limamiyar ta kuma bayyana mabiyan nata cewa duk mutanen da suke cin abubuwan da suka fito daga ruwan teku, irinsu kifi da sauransu to...
Labarai
Samu kari