Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.
Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Uwar gidan shugaban kasa Muhammadu Buhari, Hajiya Aisha Muhammadu Buhari ta sanya wata riga mai kama da abaya wadda kiyasin kudin ta ya kai dalar Amurka 4,290, kimanin Naira Miliyan 1,565,850 a kudin Najeriya...
Kamfanin dillacin labarai na kasa wato NAN ya ruwaito cewa, ana zargin kungiyar ta Fulani da sa hannu cikin kashe-kashen dake addabar jihar.
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Niger (NSEEMA) a jiya Laraba, 12 ga watan Yuni ta bayyana adadin wadanda suka mutu a hare-haren da yan bindiga suja kai kan garuruwan Kwaki, Ajatayi, Gwassa, Barden Dawaki, Gyammamiya da Al
Wani abu da ya faru a garin Zariya mai ban mamaki, yayin da 'yan barka suka sace wa wata mata jaririyar ta daga zuwan su barka a unguwar Layin Malam Mai Bulala dake yankin Samaru cikin karamar hukumar Sabon Gari Zariya dake...
Wata budurwa mai suna Sadiya Shehu, 'yar shekaru 17 a duniya wacce ke zaune a unguwar Tudun Murtala dake karamar hukumar Nasarawa cikin jihar Kano, ta kashe kanta saboda wani sabani da ya shiga tsakanin mahaifanta, wanda har...
Majiyar Legit.ng ta ruwaito a ranar 17 ga watan Janairun 2019 ne majalisar dokokin jahar Kebbi ta tantance Esther tare da amincewa da ita a matsayin Alkalin Alkalan jahar, amma gwamnan ya ki tabbatar da ita akan wannan mukami.
Legit.ng ta ruwaito Shehin Malamin ya kai wannan ziyara zuwa fadar Sarkin ne a ranar Laraba, 12 ga watan Yuni jim kadan bayan saukarsa daga jirgi a filin sauka da tashin jirage na Malam Aminu Kano bayan kammala aikin Umarah.
Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana cewa bai kamata ba gwamnati ta kawo wata doka ta gyare-gyare akan addini ba tare da ta tuntubi malamai masu ruwa da tsaki a kowanne bangare ba, ma'ana malaman Musulunci dana Kirista...
Gwamnan jihar Zamfara, Dr. Bello Muhammad Matawalle, ya sha alwashin cire duk wani sarki da ya bari 'yan bindiga suka kashe mutum a masarautarsa. Yayi bayanin hakanne a jiya yayin da yake jawabi lokacin bikin ranar Demokradiyya...
Labarai
Samu kari