A makon nan ne shahurarren dan kwallon kafa Cristiano Ronaldo ya auri budurwarsa Georgina Rodriguez a kasar Portugal. Sun yi auren sirri a gaban 'ya'yansu biyar.
A makon nan ne shahurarren dan kwallon kafa Cristiano Ronaldo ya auri budurwarsa Georgina Rodriguez a kasar Portugal. Sun yi auren sirri a gaban 'ya'yansu biyar.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Wannan bayanin na kunshe cikin jawabin da Kwamandar hukumar ta jihar Jigawa, Obi Josephine Ruth ta yi a wurin taron ranar hana shan kwaya ta duniya. Taron wanda aka sanya wa taken ‘Lafiya jari, lafiya jari’.
Mun kawo maku jerin cefanen da za su iya girgiza Duniyar kwallo kafa a bana inda za ku ji cewa watakila a ga dawowar Mourinho a Ingila, Lampard ya koma Chelsea, kuma Neymar ya koma Sifen.
Lamarin abunda ya faru a tsakanin matar da ta caka ma mijinta wuka da shi kanshi mijin a jihar Kano na dada zama abin kunya. Hotunan da suka bayyana sun nuna yadda sashin jikin Fatima Hanan Hamza ke cike da raunuka da ake zargin
Shahararren malamin addinin Musuluncin nan na jihar Kano, kuma limamin Masallacin Sahaba, Sheikh Muhammad Bin Uthman, ya ce duk wani mutumi da ya fito ya ce azumin 'Sittu Shawwal' bidi'a ne, ya fada ne kawai saboda jahilci...
Daya daga cikin masu yima Atiku Abubakar kamfen, Sani Adamu, ya tuhumi hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) da cewa ta na kokarin sake aikata abun da ya faru da Abiola, na soke zaben June 12
Hukumar sojin Najeriya ta yi arangama da wasu masu yiwa yan bindiga leken asiri da masu kai musu kayayyaki a kasuwan Burkusuma a karamar hukumar Sabon Birnin jihar Sokoto.
Gab da karewar wa'adinsa matsayin gwamnan jihar Osun, Ibikunle Amosun, ya tuntubi kwamishanan yan sandan jihar, Bashir Makama, domin bayyana masa cewa yana da dubunnan bindigogi da miliyoyin harsasai da ya boye a gidan gwamnati.
An bayyana sunan Sanatan Najeriya, Abdullahi Adamu, da wasu mutane 204 a matsayin wadanda ke da tarin bashi wanda yayi masu katutu bayan sun amshi bashi daga bankin First Bank.
Da yake jawabi ga jami’an yan sandan da kuma shugabannin kungiyar Miyetti Allah, Abdulmajid ya ce: “ Kwanan nan jami’an ‘yan sanda za su fara shiga cikin dajin da ‘yan bindiga ke aiki a ciki, saboda mun fara samun kayan aiki daga
Labarai
Samu kari