Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
A halin yanzu, rikicin gida ya sa APC ta gaza nada Shugaban masu rinjaye. Ado Doguwa da Aminu Garo su na neman babbar kujerar APC a Majalisa bayan da wasu ‘Yan Majalisar APC su ka fara juyawa Doguwa baya.
Jiya Laraba ne aka hango Wasu daga cikin 'yan majalisar wakilai na jam'iyyar PDP suna musayar naushi ga junansu, akan mukamin shugaban marasa rinjaye na majalisar. Duk da dai jiya Laraban komai an fara shi cikin kwanciyar...
Kwanakin baya mun kawo muku jerin mutanen da suka fi arziki a duniya, wadanda suka bar jami'a saboda suyi abinda ransu yake so, wannan karon zamu kawo muku jerin manyan masu kudi Najeriya, amma wannan karon zamu kawo iya 'yan...
Rowhani ya yi karin haske a kan lamarin, inda ya ce wannan shi ne sashe na biyu daga cikin tsarin sarrafa makamashin nukuliyar wanda aka yi yarjejeniya tare da sauran kasashen duniya tun a shekarar 2015.
Bisa ga dukkan alamu liyafa na cigaba da bunkasa ga fitattacen jarumin Kannywood, Adam A Zango. A kwana-kwanan nan ne jarumin ya dauki hoto tare da sabuwar motar da ya siya ta alfarma mai suna Wrangler Jeep wacce aka kiyasta kudin
Ya kara da cewa Haruna na yaudarar yaran unguwa da alawar cokoleti zuwa dakinsa domin ya yi lalata da su. A cewar mai gabatar da karar, dubun mai laifin ta cika ne bayan ya yaudari wani yaro da ke aji shida a makarantar firamare
Kazalika, ya bayyana cewa harkar satar mutane tare da yin garkuwa da su na da matukar hatsari, saboda harka ce ta 'ko a mutu ko a yi rai'. Mai garkuwa da mutanen ya ce bai yi nadamar abinda ya aikata ba, tare da bayyana cewa ba ya
Shugaban jam’iyyar PDP na jihar Bauchi, Alhaji Hamza Koshe Akuyam shi ne shugaban hukumar. Yayin da daga cikin mambobin hukumar akwai; Aliyu Aminu Gital, Dakta Musa Lukshi, Usman Aliyu Shira da Garba Aliyu Bagel.
Shugaban kasa Muhammad Buhari yace akwai wahala sosai wajen gabatar da nasarorin gwamnatinsa ga yan Najeriya, inda ya daura laifin akan manyan yan Najeriya da ke sanya ra’ayin kansu a ciki.
Labarai
Samu kari