Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Dan majalisar da Ganduje sun samu rashin jituwa ne a kan batun zabin wanda zai zama shugaban marasa rinjaye a majalisar wakilai tsakanin dan majalisar wakilai daga mazabar Fagge, Aminu Goro, da Alhassan Ado Doguwa, dan majalisar
Abinka da ramin karya, wanda masu iya magana ke cewa kurarre ne, ashe makwabcinsu mai suna Oguegbu Promise dan shekara 25 yana kallon duk abinda ya faru, kuma ya tona ma uwargida Akorede asiri a ofishin Yansanda.
Gwamna Bello ya mallaki takardun bayyana kudirin neman takara a babban ofishin jam'iyar APC na kasa dake garin Abuja yayin gabatowar zaben gwamnan jihar Kogi da za a gudanar a watan Fabrairun 2020.
Da yake bada wannan labari ga manema labarai, Kwamandan hukumar a jihar, Mista Nuraddeen Abdullahi ya ce wanda aka kaman mai suna Imuere Ejiro ya kasance yana duba marasa lafiya a asibitocin kudi guda biyu a Yola.
Wani dalibi mai shekaru 14 dan makarantar karamar sakandare mai suna Chrisptopher Anthony ya bayyana cewa ya shiga kungiyar yan daba ne don ya yaki wasu makiyanshi ya kuma kare kanshi daga zalunci
Shugaban budaddiyar jami'ar Najeriya, wacce aka fi sani da NOUN, Farfesa Abdallah Uba Adamu, ya bayyana cewa tarihin da Hausawa suke bayarwa na Bayajidda, labari ne na kanzon kurege bashi da tushe...
Tambayoyi akan ko shugaba Buhari ya iya magana da turanci ne suka dabaibaye zaman kotun zabe da akayi a jiya Talata 9 ga watan Yuli, PDP da dan takararta na mukamin shugaban kasa a zaben 2019 suke kalubalantar nasar shugaba Buhari
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Muhammad Matawalle ya kaddamar da kwamiti wanda tsohon babban sifeton yan sanda na Najeriya, Mohammed Abubakar zai jagoranta don kawo karshen ta’addancin a jiha
Jiya Talata ne 9 ga watan Yuli, tsohuwar ministar harkokin mata, da cigaban al'umma, Hajiya Aisha Alhassan, ta ce tana jin ba ta da rabon hawa kujerar gwamnan jihar Taraba. Tsohuwar ministar da take magana akan shan kasar da ta..
Labarai
Samu kari