Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Bayan kwana hudu da yin garkuwa da wani mai suna Ekene, yan bindiga sun sake garkuwa da mutane uku a kauyen Nuku da ke yankin Abaji. Wani mazaunin kauyen wanda bai so a bayyana asalinsa ba yace lamarin ya faru ne a ranar Laraba.
Hukumar yan sandan Najeriya a ranar Alhamis ta bayyana cewa ta damke wasu yara uku da sukayi garkuwa da karamin yaro dan shekara 5, Ahmad Ado, kuma suka hallaka shi.
Yan asalin babbar birnin tarayya sun ba gwamnatin tarayya awa 48 don ta kawo karshen yawan zanga-zangar da yan shi’a ke yi a Abuja. Mutanen yankin sunyi gargadi cewa ci gaba da zanga-zangar a kungiyar ke yi a birnin tarayyar kasar
Wata kungiya mai fafutukar tabbatar da zaman lafiya da taimakon marayu a Kaduna mai suna "Manufa Charity Foundation" ta karrama sanannen malamin nan mazaunin Kaduna da lambar girma wato Dr Ahmad Gumi, sakamakon jajircewar shi...
Wasu sabbin rahotanni dake fitowa sun tabbatar da cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari zai sake mayar da wasu daga cikin tsofaffin ministocinsa mukamansu, ko kuma ya canza musu ma’aikatu a cikin sabuwar gwamnatinsa.
Ya amsa laifin cewa shi mamba ne a kungiyar matsafa yayin da rundunar 'yan sanda ta yi bajakolinsa a Lafiya, babban birnin jihar Nasarawa. Kwamishinan 'yan sandan jihar Nasarawa, Bola Longe, ya yi kira ga iyaye da masu rikon yara
Kungiyar Izala ta yi kira ga Shugaban kasa Muhammadu Buhari akan ya dawo da shirin da gwamnatinsa ta dauki aniyar gabatarwa a kafa Rugar Makiyaya, domin inganta rayuwarsu.
Rahotanni sun kawo cewa Kwamishinan 'yan sandan jihar Taraba, CP Sanusi Alkasim ya bayar da katafariyar gonarsa da ke jikin makababartar garinsu wato Sandamu da ke Karamar Hukumar Sandamu ta Jihar Katsina kyauta domin ingantawa da
A ranar Litinin ne kakakin rundunar 'yan sanda na kasa, Frank Mba, ya yi bajakolin asu masu laifi da suka hada da wani mutum da ya kashe wata tsohuwar 'yar bautar kasa bayan ya yi mata fyade da wasu mutane biyu, 'ya'yan wani datti
Labarai
Samu kari