Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Yan bindiga sun sake garkuwa da mutane 3 a yankin Abaji
Yan bindiga sun sake garkuwa da mutane 3 a yankin Abaji
daga  Aisha Musa

Bayan kwana hudu da yin garkuwa da wani mai suna Ekene, yan bindiga sun sake garkuwa da mutane uku a kauyen Nuku da ke yankin Abaji. Wani mazaunin kauyen wanda bai so a bayyana asalinsa ba yace lamarin ya faru ne a ranar Laraba.

Abinda yasa na shiga kungiyar tsafi - Dalibi mai shekaru 14
Breaking
Abinda yasa na shiga kungiyar tsafi - Dalibi mai shekaru 14
daga  Mudathir Ishaq

Ya amsa laifin cewa shi mamba ne a kungiyar matsafa yayin da rundunar 'yan sanda ta yi bajakolinsa a Lafiya, babban birnin jihar Nasarawa. Kwamishinan 'yan sandan jihar Nasarawa, Bola Longe, ya yi kira ga iyaye da masu rikon yara