Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Allah sarki duniya, kowani mutum da irin ibtila’in da Allah ke jarabtar shi dashi, a cikin haka wasu kan karbi nsu jarabawar hannu bibbiyu yayinda kuma sai ku ga wasu sun kauce hanya.
Wata 'yar bautar kasa da aka tura ta garin Port Harcourt dake jihar Ribas domin gabatar da bautar kasarta na shekara, ta bayyana yadda shugaban makarantar da aka tura ta ya kore ta, saboda kawai taki yarda ya kwanta da ita...
Kwamishinan ya bayyana wa manema labarai cewa, hadin kai da kuma goyon bayan mazauna al’ummomin da abin ya fi shafa zai taimaka wa jami’an ‘yan sanda kwarai da gaske wurin kawo karshen ayyukan ta’addanci a jihar.
Wata budurwa mai suna Ummi Abduollahi dake zaune a cikin birnin Kaduna ta nuna soyayyarta ga mutumin nan dan jihar Kano da matarsa ta cakawa wuka a kahon zuci. Ummi ta bayyana cewa tun lokacin da ta samu labarin abinda ya faru...
Shugaban kasar Ivory Cost Alassane Ouattara ya bayyana cewa kasashen dake yammacin Afirka da suka yadda da sharuddan samar da kudin bai daya wanda aka sanyawa suna ECO za su gabatar da shirin nan da shekara daya mai zuwa...
Anyi ikirarin cewa Jojo ya tsara yadda zai kashe mahaifinsa Luke Robert ne tare da matarsa mai shekaru 18 Brenda Dube da ke zaune a kauyen Village 4 da ke Greenspan Cif Bvute a ranar Alhamisa da ta gabata. Rahotanni sun bayyana ce
Ana tuhumar Gimbiya Hassa bin Salman ne da sanya mai tsaron lafiyarta, Rani Saidi dukkan Ashraf Eid lokacin da aka same shi yana daukan hotunna a gidan ta a shekarar 2016. Gimbiya Hassa bin Salman 'ya ce ga Sarki Salman bin Abdula
Sabon manajan darakta na Kamfanin man fetur na Najeriya (NNPC), Mista Mele Kolo Kyari, ya bayyana cewa kamfanin zai ci gaba da binciken man fetur ba jib a gani a yankin Arewacin kasar, tare da yankin tafkin Chadi.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana damuwarsa da dimbin bashin kudade da gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari take ciyo ma Najeriya.
Labarai
Samu kari