NHRC ta bukaci gwamnati ta kama tare da gurfanar da Sheikh Yahaya Jingir bisa zargin kalaman ƙiyayya da tunzura jama’a gabanin zaɓen shekarar 2027.
NHRC ta bukaci gwamnati ta kama tare da gurfanar da Sheikh Yahaya Jingir bisa zargin kalaman ƙiyayya da tunzura jama’a gabanin zaɓen shekarar 2027.
Dakarun sojojin Najeriya sun kama kwamandan masu garkuwa da mutane a Enugu tare da kwato AK-47 guda huɗu, magazin bakwai da harsasai 133 a wani daji.
Gungun yan bindiga sun yi awon gaba da wwargidar shugaban hukumar karamar hukumar Paikoro na riko, Alhaji Sani Balarabe, Malama Suwaiba Balarabe da nufin yin garkuwa da ita har sai an biya kudin fansa kafin su saketa.
Wani Balan gada sarkin shaida, mai suna Mohammed Hayatu ya tabbatar ma kotun sauraron korafe korafen zabe cewa dan takarar shugaban kasa a inuwar jam’iyyar PDP Atiku Abubakar ba dan kasar Kamaru bane.
A yau dinnan ne gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa sabbin masarautun jihar Kano guda hudu da ya kirkira suna nan daram-dam babu wanda ya isa ya rushe su...
A wani sabon tsari na bani gishiri in baka manda, gwamnatin Najeriya ta bayyana sunayen kamfanoni 34 da suka samu kwangilar hakar danyen mai daga Najeriya, tare da baiwa Najeriya tataccen man fetir da suka shigo dashi.
Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un: Allah ya yiwa mahaifin tsohon gwamnan jihar Kaduna kuma tsohon shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP, Alhaji Ahmed Mohammed Makarfi, rasuwa.
Daya daga cikin shaidun da Atiku Abubakar da jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) suka gabatar a gaban kotun sauraron zaben shugaban kasa (PEPT) ya yi ikirarin cewa mahaifinsa ne ya fada masa cewa a Najeriya aka haifi Atiku sh
Hatsarin ya auku ne a ranar Litinin, 15 ga watan Yuli a Layin Butcher, unguwar Dilimi, cikin karamar hukumar jos ta Arewa, kamar yadda kaakakin Yansandan jahar, Terna Tyopev ya sanar, inda yace gidan mallakin Alhaji Rufai Kabiru n
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya amince da nadi da sake nadin wasu shugabannin hukumomin gwamnati a jihar. Babban sakataren labaran gwamnan, Malam Abba Anwar ne ya sanar da hakan a wani jawabi da ya saki a yau.
Rahotanni sun kawo cewa an kai wa wasu mutane takwas hari da ruwan guba wato acid a kasuwar Ngbuka da ke Uguwagba, Awada kusa da Onitsha, jihar Anambra.
Labarai
Samu kari