Kimanin sojoji mata 30 na kasar Isra’ila sun kamu da amai, gudawa da ciwon ciki a sansaninsu, yayin da aka dakatar da atisaye tare da fara bincike.
Kimanin sojoji mata 30 na kasar Isra’ila sun kamu da amai, gudawa da ciwon ciki a sansaninsu, yayin da aka dakatar da atisaye tare da fara bincike.
Dakarun sojojin Najeriya sun kama kwamandan masu garkuwa da mutane a Enugu tare da kwato AK-47 guda huɗu, magazin bakwai da harsasai 133 a wani daji.
Wata uwar yara uku, Olubukola Owolabi, a ranar Alhamis, 18 ga watan Yuli, ta shigar da kara wata kotu da ke Ibadan domin a raba auranta da mijinta, Tayo na tsawon shekara 16, kan zarginsa da shan giya da kuma sace-sace.
Mayakan sun kai wa tawagar sojojin harin kwanton baunar ne a hanyarsu ta zuwa wani sansanin sojoji da ke Benisheikh bayan sun dawo daga Borogozo, inda rundunar soji 29 ke da sansani. Wata majiyar soji a hedikwatar rundunar soji ta
Kamfanin kera motoci na kasar Faransa, Renault da kuma wani kamfanin gamayya na Najeriya, Coscharis, sunyi hadaka don fara hadawa da saida motoci kirar Renault a Najeriya. Kamfanin Renault ne ya bayyana haka
Wani abu da zamu iya kira da abin dariya ya faru, bayan wani dan sanda da ke aiki a Abuja ya kira wata karuwa da nufin ta taya shi kwana, a karshe dai ya kare da mamaki bayan ya gano abinda ba shi yayi tsammani ba...
A cewar iyalinsa, an gano cewa ya yi magana ta karshe a wayarsa ta hannu da Lady Prempeh, wata 'yar uwarsa mai rera wakokin yabo irin na addini, a ranar 4 ga watan Yuli da misalin karfe 2:30 na dare kafin daga a samu gawarsa bayan
Yan ta’addan ISWAP sun kashe sojoji shida a wani harin bazata da suka kai a jihar Borno da ke yankin arewa maso gabashin Najeriya, wasu majiyoyi na sojoji biyu suka sanar da AFP a ranar Alhamis.
Rundunar Yansandan jahar Oyo ta gurfanar da wasu mutane da take zargin yan kan kai ne gaban kuliya manta sabo bayan ta kamasu dauke da kawunan matattun mutane guda biyu a jahar.
Hamshakin dan kasuwa na jihar Katsina, Alhaji Dahiru Mangal, ya baiwa gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari kayan masarufi don a baiwa yan gudun hijira dake a jihar
Sarkin Araromi-Obu a jihar Ondo, Oba Aderemi Adelola, ya tsallake rijiya da baya a lokacin da wasu yan iska suka far ma ayarinsa da hari. An rahoto cewa Oba Adelola ana a hanyarsa ta dawowa daga wani tafiyar aiki a Akure, babbar b
Labarai
Samu kari