Dr. Ahmad Gumi bai kyale kowa ba wajen martani kan kalaman Sheikh Jingir. Bisa dukkan alamu dai jawabin Sani Yahaya Jingir a Kano ya fusata jama'a.
Dr. Ahmad Gumi bai kyale kowa ba wajen martani kan kalaman Sheikh Jingir. Bisa dukkan alamu dai jawabin Sani Yahaya Jingir a Kano ya fusata jama'a.
Dakarun sojojin Najeriya sun kama kwamandan masu garkuwa da mutane a Enugu tare da kwato AK-47 guda huɗu, magazin bakwai da harsasai 133 a wani daji.
Fasto Felix Ajide na cocin King Jesus ya bayyana cewa shirin wasan BB Naija da ake haska abun da ke faruwa da gaske na taimakawa wajen lalata tarbiyya, kuma bai dace da al’ummar mu ba
Domin bayar da madogara ta tsayuwar sa a kan wannan lafazi, shugaban kasa Buhari ya hikaito tabbaci a kan hujjar kowace jiha cikin jihohi 36 da kasar nan ta kunsa ta samu wakili a bisa kujerar minista cikin majalisar zantarwa.
An gano gawar wata mata mai suna Mama Maria da ake zargin saurayin ta ya datse kan ta a garin Owode da ke karamar hukumar Yewa ta Kudu a jihar Ogun. Lamarin ya faru ne makonni biyu da suka gabata bayan wani mutum da ba a bayyana s
Wani labari da yake ta yawo a shafukan sada zumunta na zamani, irinsu Facebook, Twitter da Instagram, sun nuna cewa akwai yiwuwar fitaccen jarumin wasan Hausa na Kannywood din nan, Ali Nuhu, zai iya zama Ministan Wasanni da...
Sanata Shehu Sani ya lissafa dalilai biyar da ke asassa rashin tsaro a Najeriya duk da cewa an kwashe kimanin shekaru goma ana kokarin magance matsalar. Kamar yadda ya lissafa a shafinsa na Twitter a ranar Juma'a 19 ga watan Yuli,
Rundunar 'Yan sandan Najeriya reshen jihar Legas ta sanar da cewa ta kama daya daga cikin shugabannin kungiyar asiri da ya dade yana adabar mutanen unguwannin Oworonsoki and Bariga a jihar. 'Yan sandan yaki da 'yan kungiyoyin asir
Wasu mutane biyu sun kashe wani matashi mai shekaru 24 a ranar Juma'a a kauyen Umuru da ke karamar hukumar Idemili ta Arewa na jihar Anambra kan rikicin budurwa. An ruwaito cewa wanda ake zargin, Dubem Okeke mai shekaru 28 yana so
Ana zargin wannan damisar dai ta gudo ne daga gandun namun daji na Kaziranga inda dabbobi 92 suka mutu a ‘yan kwanakin nan sakamakon ambaliyar ruwa.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya kaddamar da aikin gina gidajen zama 400 a karamar hukumar Mafa dake a jihar Borno. Gwamnan ya dawo mahaifarshi, Mafa jim kadan bayan da ya gama zagaye duka kananan hukumomin jihar Borno
Labarai
Samu kari