A labarin nan, za a ji dalilan da wata kotu da ke Syria ta dogara da su wajen yankewa Bashar Assad da wasu mutane biyu hukuncin kisa bayan an ce an same su da laifi.
A labarin nan, za a ji dalilan da wata kotu da ke Syria ta dogara da su wajen yankewa Bashar Assad da wasu mutane biyu hukuncin kisa bayan an ce an same su da laifi.
Dakarun sojojin Najeriya sun kama kwamandan masu garkuwa da mutane a Enugu tare da kwato AK-47 guda huɗu, magazin bakwai da harsasai 133 a wani daji.
Da fari dai Yahaya wanda yace mahaifiyarsa ce ta sanya masa suna ‘Honourable’ saboda ya zama babban dan siyasa yace ba’a yi zabe a rumfunan zabe guda 19 cikin 29 dake mazabarsa ba, don haka APC sun hada sakamakon zabe na bogi ne k
Mutane da yawan gaske na ganin cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ba ya wani aikin a zo a gani a kasar nan, yayin da wasu kuma suke ganin cewa shugaban kasar na yin iya bakin kokarinsa...
CSP Fika dan sanda ne da ya bayar da rayuwarsa domin ya yaki 'yan kungiyar Boko Haram, saboda tsabar kishin yankinsa ne yasa ya nemi ayi masa canjin wajen aiki ya koma jiharsa, domin ganin ya kawo karshen 'yan ta'addar Boko Haram.
A wani tafsiri da Marigayi Sheikh Dr. Abubakar Mahmud Gumi (Allah ya gafarta masa) da jimawa an jiyo muryar Malamin yana magana akan hukuncin wanda ya ce an yiwa annabi sihiri. Shahararren Malamin ya ce, "Kowanne littafi dake...
Wani malamin addinin musulunci mai suna Ganiyu Salami ya kai karar matarsa Halimatu Kotun Gargajiya ta Igando dake Legas, inda yake neman a raba aurensu wanda ya kai shekara 40 yanzu a sakamakon barazanar halaka shi da kuma rashin
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, a ranar Alhamis, 18 ga watan Yuli, ya ce al'ummar Najeriya su sha kurumin su tare da bayar da tabbacin samun aminci da kwanciyar hankali a yayin da tsaro zai inganta nan ba da jimawa ba.
Askarawan hukumar tabbatar da shari’an Musulunci a jahar, watau Hisbah ta sanar da kama wasu mutane 36 dake aikata munanan ayyuka a jahar, daga ciki akwai mata masu zaman kansu 19, maza yan giya 17.
A karshe, jarumar ta shawarci 'yan uwanta 'yammata da su kasance nagari, masu hakuri a duk yanayin da suka tsinci kansu a cikin rayuwar aure. Wasu masu sharhin fina-finai sun bayyana cewa shirin fim din 'kwadayi da buri' ya yi dai
A yau Alhamis 18 ga watan Yuli 2019, yan sanda sun gurfanar da wani direban adai daita sahu mai suna Azeez Adepoju mai shekaru 32 a gaban kotun majistire dake a Yaba jihar Legas a bisa zarginsa da satar Keke Napep guda biyar
Labarai
Samu kari