Ana matsa wa tsohon Gwamnan Gombe, Sanata Muhammad Danjuma Goje, ya fice daga APC zuwa PDP domin ya taimaka wa Ali Isa Pantami a zaɓen shekarar 2027.
Ana matsa wa tsohon Gwamnan Gombe, Sanata Muhammad Danjuma Goje, ya fice daga APC zuwa PDP domin ya taimaka wa Ali Isa Pantami a zaɓen shekarar 2027.
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Wassu yan bindiga wadanda ba a san asalinsu ba sun yi garkuwa da wasu matafiya mata uku da ke a hanyarsu ta zuwa Yenagoa, babban birnin jihar Bayelsa daga jihar Lagas.
Da yake dai a koda yaushe na gari ba sa karewa duk da dai a wannan zamani sai an tona, mun samu cewa wani karamin ma'aikacin sojan sama na Najeriya, Bashir Umar, ya yi tsintuwar dukiya mai tarin yawa kuma ya mayar wa da mai ita.
A yanzu haka ana iya cewa zaman lafiya ya fara samuwa a jahar Zamfara sakamakon sulhu da gwamnan jahar, Bello Matawalle ya fara yi da yan bindiga, inda a yanzu haka sun sake sako mutane 143 da suka yi garkuwa dasu.
Rundunar Yansandan Najeriya reshen jahar Anambra ta bayyana yadda wani katon bera ya lallabo ya yanke tare da cinye kunnen wani jariri sabon haihuwa a Asibitin Victory dake garin Onitsha na jahar Anambra.
Wata kotun babbar kotun majistri ta bada umarnin daure wani mutumi dan shekara 57 a gidan yari bayan ta samu kararsa da aka shigar gabanta bisa tuhumar da ake yi masa na cin zarafin yayansa mata guda 3.
Kwanan nan za a gudanar da wani babban gasar kiran Sallah a Saudi. Saudiyya za ta shirya Gasar Musabaqah da Ladanai ne bayan an cashe kwanan nan. Akalla mutum 11,000 za su yi Gasar Musabaqah.`
Sai dai, da aka tunkari ma'aikacin da ya aikata hakan, ya musanta cewa ya aikata laifin da ake tuhumarsa da shi. Amma daga baya ya shaida wa jami'an 'yan sanda cewa duk abinda ya aikata da aminncewar Marylin, macen goggon birin.
Babu shakka masana sun yi itifakin cewa rashin gamsuwa a wurin saduwar iyali a tsakanin ma'aurata na daya daga cikin manyan dalilai dake haddasa matsaloli da a wani sa'ilin take janyo mutuwar aure.
Wani mummunan rahoto dake zuwa mana a yanzu da sanadin jaridar The Nation sun bayyana cewa, 'yan bindiga dadi sun yi awon gaba da wasu Turkawa hudu a wata mashaya dake kauyen Gbale na karamar hukumar Edu a jihar Kwara.
Labarai
Samu kari