Zanga-zangar NLC ta dakatar da zirga-zirgar jirage a Legas, inda fasinjojin Air Peace suka makale yayin da ake bukatar ma’aikatan kamfanin su shiga kungiyar kwadago
Zanga-zangar NLC ta dakatar da zirga-zirgar jirage a Legas, inda fasinjojin Air Peace suka makale yayin da ake bukatar ma’aikatan kamfanin su shiga kungiyar kwadago
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Takaitaccen faifan bidiyon Adamu yayin da ya dare fuffuken jirgin ya watsu a dandalin sada zumunta da kafafen yada labarai na gida da na waje. Adamu ya yi yunkurin shiga dakin ajiye kaya na jirgin, lamarin da ya tilasta direban
Bello Matawalle ya bayyana cewa saban tsarin yin sulhu da yan ta'addan Zamfara da gwamnatinshi ta shigo da shi na haifar da sakamako mai kyau kasancewar an shafe sati uku ba a samu rahoton harin yan ta'adda
Shakka babu Gareth Bale zai bar Real Madrid kamar yadda Kocin sa Z. Zidane ya fada. Amma abin tambaya shi ne wa zai kashe kudi ya saye Gareth Bale. Mun kawo Kulobs 3 da ake tunani za su iya sayen Bale daga Madrid.
Ganin Barazanar kisan Mazajen aure daga Masu dakinsu ya fara yawa inda Mace ta nemi kashe Maigidan ta ya na neman zama ruwan dare. Mun kawo maku yadda za a kawo karshen hare-haren da ake gani a cikin gidajen aure.
A kidaya da kididdigar da aka yi na yawan mutanen da ke duniya, an gano cewa maza sun fi mata yawa a duniya da tazara marar yawa. Akwai a kalla maza 101.7 ga duk mata 100, kamar yadd wata kididdiga da kasar Amurka ta yi a shekarar
Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewa an kama tare da tsare Blessing ranar 5 ga watan Yuli a sashen binciken manyan laifuka na rundunar 'yan sandan Legas da ke unguwar Panti a yankin Yaba da ke jihar Legas, baya
Rahotanni sun kawo cewa wasu yan bindiga sun kai farmaki a wasu kauyuka da ke karkashin karamar hukumar Goronyo ta jihar Sokoto, inda suka kashe mutane 29.
Mijin matar ya bayyana cewa ya bai san dalilin da yasa ta ke bukatar ya sake ta ba duk da irin soyayyar da ya ke nuna mata da kuma irin sadaukarwarsa gare ta. Matar ta kafe a kan cewa sai mijin na ta sai ya sake ta duk da cewar ba
Hukumar jin dadin alhazai ta kasa (NAHCOM) ta ce maniyyata daga jihar Zamfara sun kara samun ragin kudin da yawansu ya kai Riyal 200 daga kudin kujerar Hajji na shekarar nan da suka biya. Fatima Sanda Usara, shugabar sashen hulda
Labarai
Samu kari