Ayarin mataimakin gwamnan jihar Cross River Peter Odey ya yi hatsari a hanyar Ikom-Calabar, yayin da aka ce wasu mambobin ayarin sun samu raunuka.
Ayarin mataimakin gwamnan jihar Cross River Peter Odey ya yi hatsari a hanyar Ikom-Calabar, yayin da aka ce wasu mambobin ayarin sun samu raunuka.
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Shugaban majalisar dattawa, Ahmed Lawan ya sanar da kwamitocin majalisar dattawa, inda ya ambaci sunayen shugabanni da mataimakin shugabannin kwamitocin.
Rahotanni sun kawo cewa wasu yan bindiga dauke da makamai sun tashi garuruwa sama da 70 a jihar Sokoto, yayin da suka kashe mutane da dama tare da sace tarin dukiya da suka hada da dabbobi.
A shekarar nan ne za a fara kawowa mutanen Najeriya motoci daga China. Mutanen Najeriya za su fara hawa Motocin da a ka yi amfani da su a kasar Asiyan. Wannan abu ne da ba a taba yi ba.
Yan bindiga a sun kai hari kauyuka hudu a karamar hukumar Batsari dake jihar Katsina a yammacin ranar Lahadi, inda suka kashe mutane uku sannan suka yi garkuwa da mutane shida.
Wani dan Najeriya mai suna Chinedu Adikwu ya kawo cece-kuce a shafukan sada zumunta bayan ya wallafa labarin wata mata, wacce ta gano cewa mijinta bashi da mazakuta. Mutumin ya wallafa labarin nashi a shafinsa na Twitter inda...
Idan bako ya je gidajensu, to mai gidan dolene ya nuna karramawa ta hanyar bashi matarsa ya kwana da ita, inda shi kuma mijin zai nemi wani daki ya kwanta idan akwai, idan kuma babu wani daki, mijin zai kwana a waje...
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wannan lamari ya faru ne a birnin Frankfurt na kasar Jamus, inda mutumin ya ingiza yaron tare da mahaifiyarsa kan layin dogo yayin da jirgi ke tahowa, kamar yadda kaakakin Yansandan birnin ta bayyana.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito an gano gawar ne a wani sabon gida da Elneny ke ginawa a birnin Mahalla El Kubra na kasar Misra, don haka dan kwallon baya zama a gidan, amma mahaifinsa ne ya ci gano wannan gawa, kuma ya kai ma jami’an
Har ila yau, akwai wasu mutum biyu da zasu samu wannan lambar girma, Injiniya Mansur Ahmad da kuma Injiniya Suleiman Husseni Adamu wanda sunansa ke cikin sabbin ministocin da Shugaban kasa ya zaba.
Labarai
Samu kari