Ayarin mataimakin gwamnan jihar Cross River Peter Odey ya yi hatsari a hanyar Ikom-Calabar, yayin da aka ce wasu mambobin ayarin sun samu raunuka.
Ayarin mataimakin gwamnan jihar Cross River Peter Odey ya yi hatsari a hanyar Ikom-Calabar, yayin da aka ce wasu mambobin ayarin sun samu raunuka.
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Mutumin kasar Indonisiya mafi tsufa, Hajji OPhi Aydarous Samri, ya kasance mai kula da tsarkakan masallatai biyu a matsayin babban bakon Sark Salman a Hajjin bana.
Mai ba wa gwamna shawara kan lamuran yada labarai, Muyiwa Adekeye ne ya fitar da wannan sanarwa a madadin gwamnatin jihar Kaduna (NAN).
Farfesa Shehu ya bayyana cewa Dangote zai dauki daliban jami’ar da suka kammala digiri da maki mafi daraja (First Class) da mabi dashi (2:1) daga fannonin aikin injiniya, kimiyyar zane zane, da kuma noma.
Hukumomin kasar ta Saudiya sunyi kwaskwarima wa dokar mallakar takardun fita kasar waje, ta yadda duk macen da ta haura shekaru 21 za ta iya mallakar fasfo tare kuma da barin kasar ba tare da muharraminta ba.
Gwamnan jahar Bauchi, Bala Muhammad ya aika da sunayen mutane 20 da yake muradin nadawa mukamin kwamishinoni a sabuwar gwamnatinsa, gaban majalisar dokokin jahar domin ta tantancesu.
Masana halayyar dan adam sun gano cewa mata sun fi maza bukatar soyayya da kauna da son a kula su. Mata kan shiga damuwa duk lokacin da mijinsu ko masoyi ya yi burus da al'amuransu. Yin burus da al'amuran mace kan sa ta saki jiki
Shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party na jihar Kano, Rabiu Suleiman Bichi ya gurfanar gaban kotun sauraron karar zaben gwamna a jihar a ranar Alhamis domin bayar da shaida kan kallubalantar nasarar Gwamna Abdullahi Umar Gand
Tawagar Rundunar Sojojin Najeriya wadanda suka samu ikon zuwa aikin hajjin bana sun isa birnin Madinah na kasar Saudiyya. Sojojin guda 348 sun sauka ne a filin tashi da saukan jirage na Yarima Mohammed Abdulaziz a safiyar ranar Al
Gwamnatin jahar Taraba ta sanar da kakaba dokar tabaci da ta hana shige da fice a garin Takum na jahar Taraba sakamakon rikicin kabilanci tsakanin kabilun Jikunawa da Tibabe,
Labarai
Samu kari