Gwamnatin Jihar Kaduna za ta dauki sabbin ma’aikata a ma’aikatu 27

Gwamnatin Jihar Kaduna za ta dauki sabbin ma’aikata a ma’aikatu 27

Gwamnatin Jihar Kaduna a karkashin jagorancin Gwamna Nasiru El-Rufa’i ta bada sanarwar daukar sabbin ma’aikata a ma’aikatun jihar.

Za a iya cika fom din neman gurbin wannan aiki ta hanyar bin shafin yanar gizo kamar haka: www.kdsg.gov.ng

A ranar 12 ga watan Agusta za a rufe wannan shafi.

KU KARANTA:Kasar Saudiya za ta fara barin mata suyi tafiya ba tare da muharramansu ba – Rahoto

Sharadi: Ka tabbata kana da takaradar shaidar kammala aikin bautar kasa na NYSC sannan kuma baka haura shekaru 50 ba.

Ga sunayen ma’aikatun guda 27:

1. Kaduna State Civil Service Commission

2. Kaduna State Local Government Service Board

3. Kaduna State Teachers Service Board

4. Kaduna Internal Revenue Service

5. Kaduna Investment Promotion Agency

6. Kaduna Geographic Information Service

7. Kaduna Urban Planning and Development Authority

8. Kaduna Transport Regulatory Authority

9. Kaduna Transport Company Ltd ( Kaduna Line)

10. Kaduna Power Supply Company

11. Primary Health Care Development Agency

12. Kaduna State Roads Agency

13. Kaduna Educational Quality Assurance Authority

14. Kaduna Public Procurement Authority

15. State Emergency Management Agency

16. Kaduna Health Supplies Management Agency

17. Kaduna State Water Corporation

18. Rural Water Supply and Sanitation Agency

19. Bureau of Substance Abuse, Prevention and Treatment

20. Kaduna State Contributory Health Insurance Authority

21. Kaduna State Mortgage and Foreclosure Authority

22. Kaduna Investment and Finance Company Ltd

23. Kaduna Markets Development Company Ltd

24. Kaduna Mining Development Company Ltd

25. Kaduna State Development and Property Company Ltd

26. Kaduna State Traffic Law Enforcement Agency

27. Kaduna State Aids Control Agency

Mai ba wa gwamna shawara kan lamuran yada labarai, Muyiwa Adekeye ne ya fitar da wannan sanarwa a madadin gwamnatin jihar Kaduna. (NAN)

Ku biyo mu a https://facebook.com/legitnghausa

ko a http://twitter.com/legitcomhausa

KU LATSA: Hanyar sauko da sabuwar manhajar jaridar Legit.com Hausa cikin sauki

Ga masu shawara ko korafi, a same mu a labaranhausa@corp.legit.com

Sanarwa na musamman: Shafin NAIJ Hausa ya koma Legit Hausa

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng