Yan sanda a Plateau sun kama wani limamin coci da jami’an tsaro biyu bisa zargin shirya sace matan wasu fitattun bishops biyu a birnin Jos babban birnin jihar.
Yan sanda a Plateau sun kama wani limamin coci da jami’an tsaro biyu bisa zargin shirya sace matan wasu fitattun bishops biyu a birnin Jos babban birnin jihar.
Jagoran wadanda ake zargi, Kanal Mohammed Ma’aji ya bayyana yadda aka fara shirin kifar da gwamnatin Tinubu tun 2023 da dalilan da suka sa aka farfado da shi a 2024.
Wasu saurayi da budurwa da suka hadu a shafin sada zumunta na Twitter watanni biyar da suka gabata sun gama shiri tsaf domin angwancewa. Wani mutumi mai suna @mudeekings ya bayyana wannan lamari a shafinsa na Twitter, inda ya...
Tsawon shekaru aru-aru 'baure wani nau'in dangin kayan marmari ne da ya shahara a duniya ta fuskar dandano da kuma amfani ga lafiya. Wani bincike da jaridar Guardian ta wallafa ya bayyana muhimmancin baure wajen magance cututtuka.
Dakta Mohammed Sulaiman, Sakataren hukumar ne ya shaidawa manema labarai aukuwar wannan al’amari ranar Juma’a a garin Yola. Sulaiman ya ce lamarin dai ya auku ne da yammancin Alhamis a sakamakon wani ruwa da akayi mai karfi kamar
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Adamawa (ADSEMA) ta ce rasuwar wasu mutane biyar ciki har da jariri sakamakon ambaliyar ruwa da ta faru a Yola babban birnin jihar Adamawa. Dakta Mohammed Sulaiman, babban sakataren hukumar
Daramola ya ce: “ A cigaba da yakar kungiyar Boko Haram a yankin Arewa maso Gabas, sashen yaki da jiragen sama na Operation Lafiya Dole ya ragargaza mabuyar ‘yan boko haram dake Alafa a cikin Jejin Sambisa na Borno.
Jagoran kungiyar Izala ta Najeriya JIBWIS (Jama'atu Izalatul Bid'ah Wa Ikamatis Sunna), Sheikh Abdullahi Bala Lau, ya shawarci gwamnatin Najeriya da cewar ya kamata ta yiwa jagoran 'yan shi'a Sheikh Ibrahim Zakzaky adalci.
Alhaji Shu'aibu Sa'eed Usman mutumin arewacin Najeriya ne, wanda yake da kimanin shekaru 80 a duniya. An tabbatar da cewa ya rubuta Al-Qur'ani daga Bakara zuwa Nasi sau 70 a rayuwarsa. An ruwaito cewa akwai lokacin da ya taba...
Wata mata 'yar asalin kasar Malawi da aka bayyana sunanta da Memory Njemani wadda ke da shekaru 47 da haihuwa ta auri danta na cikinta. Jaridar Nyasa Times ce ta ruwaito wannan laari inda take cewa Njemani ta bayyana cewa ta...
Wata mata ta koka inda ta bukaci wani mutumi da yake yi mata bulala da ya daina dukanta, a lokacin da ake yiwa masu laifi irin nata bulala ranar Larabar nan da taa gabata a kasar Indonisiya. Matar mai shekaru 22, wacce aka yi...
Labarai
Samu kari