Tsohon Antoni-Janar na jihar Legas, Farfesa Alfred Kasunmu, ya rasu a ranar Lahadi, bayan ya shafe shekaru yana koyarwa da kuma gudanar da aikin lauya.
Tsohon Antoni-Janar na jihar Legas, Farfesa Alfred Kasunmu, ya rasu a ranar Lahadi, bayan ya shafe shekaru yana koyarwa da kuma gudanar da aikin lauya.
An ce Ibn Mohammed bin Shakau, ɗan marigayi shugaban Boko Haram Abubakar Shekau, ya shiga sahun ƙungiyar, lamarin da ya haifar da fargabar ci gaba da akidarsa.
Kwararrun lafiya na kasar Habasha sun tabbatar da cewa, Mista Odemu ya yi ido biyu da ajali bayan da cutar kajamau wadda ta shahara da karya duk wata garkuwar jiki ta yi masa rikon kazar kuku da a dole sai da ta kai shi ga faduwa.
Sabbin sakatorin kananan hukumomin da gwamnan ya nada sun hada da: Abubakar Bakura (Karamar hukumar Bakura), Rabi’u Pamo ( Anka), Abdulkadir Gora ( Birnin Magaji), Lawali Zugu ( Bukkuyum), Sani Mainasara ( Bungudu), Rabi’u Hussai
Hukumar kula da harkokin magudanan ruwa ta Najeriya NIHSA (Nigeria Hydrological Services Agency), ta kirayi jihohin kasar nan da su kasance cikin shirin aukuwar ambaliyar ruwa mai yawan gaske a sanadiyar mamakon ruwan sama.
Gwamnatin kasar Saudiyya ta zabi harshen Hausa cikin harsunan Duniya da za’a dinga gabatar da tunatarwa a cikinsu a babban masallacin Madina, watau Masallacin Annabi Muhammadu tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi.
Jim kadan bayan karrama da karin girma da ya samu wajen babban hafsn sojin kasa, Jami'in hukumar sojin saman Najeriya, Kofura Bashir Umar, yana daga cikin mahajjatan Najeriya da ke gabatar da Ibada a hajjin Bana.
Rundunar Sojan saman Najeriya ta shigo da wasu kwararrun karnuka na musamman guda 21 daga kasar Afirka ta kudu wadanda suka samu horo a kan harkar binciko duk inda aka binne bamabamai
Shugaban kungiyar IMN wanda aka fi sani da Shi'a, Sheikh Ibrahim Zakzaky, da uwargidarsa, Zeenat, sun fara shirye-shiryen samun sabon fasfot na fita daga Najeriya domin zuwa kasar Indiya jinya, Daily Trtust ta bada rahoto.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi ta’aziyya ga iyalan daliban jami’ar Abubakar Tafawa Balewa University (ABTU), jihar Bauchi, wadanda suka mutu a daren ranar Litinin, ga watan Agusta biyo bayan rushewar wata gada a Jami'ar.
Falana yayi wannan furucin a cikin wata hirar talabijin da akayi da shi a Abuja, inda yake cewa: “ Lokaci na karshe da muka ga irin wannan abu shi ne a shekarar 1948, yayin da kungiyar Zikist ta soma irin wannan zanga-zangar ta ju
Labarai
Samu kari