Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
A bisa binciken Globalfirepower, sojin Najeriya sun samu maki 0.7007 na Power Index. Hakan ne ya ba su damar zuwa a mataki na hudu bayan kasashen Masar, Aljeriya da Afirka ta Kudu wadanda suke kan gaba a Nahiyar Afirka.
A cewar wani ganau, ta ajiye man fetur din ne a kitchin din ta kuma tana zubuwa wani kostoma man fetur ne lokacin da gobarar ya fara ci daga wutar da ta kunna a risho. Mijinta, Mr Amend Agada ya sha da kyar duba da cewa yana tare
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya bayyana farin ciki a kan kyakkyawar kulawa da kuma ci gaba na aminci da al'ummar jihar Katsina ke samu tsawon shekaru hudu a karkashin jagorancin gwamna Aminu Bello Masari.
Injiniyoyi da kayan aiki sun fara isowa garin Ibbi da ke Jihar Taraba domin fara aikin ginin gada daga Ibbi zuwa zuwa Kogin Benue. Zuwan Injiniyoyin da kayan ayyukan ya sa al'ummar garin murna duba da cewa sun kwashe kimanin sheka
Wani mutumi dan kasar Kamaru ya gamu da gamonsa, bayan 'yan mata guda uku wadanda suke aminan juna sun yi masa dukan tsiya yayin da suka gano cewa yana wasa da hankalinsu wajen soyayya da su duka a boye...
Hassan Dantawaye shine kwamandan 'Yan bindiga da suka tuba a jihar Zamfara sakamakon sulhun da gwamnatin jihar tayi da su. Shugaban 'Yan bindigan ya ce sun fara kai hare-hare da garkuwa da mutane da satar shanu saboda cin zarrafin
An sake samun gawar wata budurwa an kashe ta har lahira ta hanyar shaketa da tsumma a wani Otel dake birnin Fatakwal, mako biyu da suka gabata an iske gawar wata budurwa ita ma da hakan ya faru da ita...
A halin yanzu dai Coutinho zai koma kungiyar Bayern Munich dake Jamus, kamar yadda rahotanni da dama suka suna. Duk da cewa dai maganar ba ta kai karshe ba gaba daya amma dai anyi kusa saboda dan wasan bai cikin wadanda Barcelona
Rundunar Sojan kasa ta gudanar da jana’izar dakarunta guda 5 a ranar Juma’a, wadanda suka mutu a yayin arangama da mayakan kungiyar ta’addanci na Boko Haram a yankin Arewa maso gabashin Najeriya.
Labarai
Samu kari