Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Rikicin da ke tsakanin Olusegun Obasanjo, da tsohon mataimakinsa, Atiku Abubakar, ya taka rawa wajen rarrabuwar kawuna a cikin gamayyar adawa a ADC.
Ana zargin Bola Tinubu ya faɗaɗa Sojojin Najeriya daga rundunoni 8 zuwa 12 tare da shirin ɗaukar sojoji 28,000 saboda tsoron juyin mulki a ƙasar.
Tsohon fitaccen dan wasan Kannywood kuma mawaki Adam A Zango ya bayyana cewa daga yanzu zai dinga sakin fina-finan sa ne a yanar gizo ma'ana YouTube domin masu kallo su je su kalla a ciki...
Hukumar makarantun firamare a jihar Benue (SUBEB) a ranar Juma’a, 6 ga watan Satumba, ta bayyana cewa a shirinta na yin tankade da rairaya ta gano sunayen matattun malamai 256 wadanda har yanzu suna cikin jerin masu karban albashi
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya amince da maido da malaman makaranta 556 da gwamnatin da ta gabata ta kora. Hakan na kunshe ne a cikin takardar da babban daraktan yada labarai na jihar, Yusuf Idris ya sa hannu kuma ya m
Tsohon shugaban hafsan sojin kasar Zimbabwe, Manjo Janar Trust Mugoba ya mutu. A bisa wani jawabi da shafin ZimLive ta wallafa a Twitter, kakakin gwamnatin kasar, Nick Mangwana ya tabbatar da mutuwar Janar Mugoba.
Sai dai kuma wani hanzari ba gudu ba, Mista Rajarao ya samu rashin lafiyar da ta buge inda har aka kwantar da shi a asibiti bayan kwana guda da saukar mai dakinsa.
Rundunar ya sanda a jihar Ekiti, a ranar Alhamis, 5 ga wata Satumba, ta gurfanar da wani malami dan shekara 32, Opeyemi Sunday a gaban wata kotun majistare da ke Ado-Ekiti kan zargin satar babur.
Sai dai a binciken manema labarai na jaridar BBC Hausa suka gudanar dangane da yaduwar wannan rade-radi, sun gano cewa babu ko alama ta kamshin gaskiya game da wannan ikirari na barazanar kai harin da Boko Haram za ta yi.
Kwamandan Garrison na rundunar ta 1 na Sojan kasa ta Najeriya, Birgdeiya Jimmy Akpor ya mika ma jami’an gwamnatin jahar Kaduna shanu guda 134 da suka kwato daga hannun yan bindiga dake satar shanu a Kaduna.
Wasu mata biyu da suka yi auren jinsi, watau yan madigo sun shiga bakin jama’a bayan guda daga cikinsu wanda ita ce ‘matar’ ta dirka ma dayar wanda ita ce ‘mijin’ alburusai har sau 11 da nufin kasheta saboda laifin cin amana
Labarai
Samu kari