Shugaba Donald Trump ya ce yarjejeniya kan bude mashigin Hormuz na iya kulla nan da Laraba, amma ya gargadi Iran da hari mai tsanani idan tattaunawa ta gaza.
Shugaba Donald Trump ya ce yarjejeniya kan bude mashigin Hormuz na iya kulla nan da Laraba, amma ya gargadi Iran da hari mai tsanani idan tattaunawa ta gaza.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Rahotanni sun bayyana cewa Sarki ya tsige Maja Sirdi ne sakamakon bayyana farin cikinsa da yayi da samun nasarar gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje a kotun sauraron kararrakin zabe.
Yayi watsi da ra'ayin cewa sai mutum ya zama mai arziki kafin ya shiga siyasa, inda ya jaddada cewa idan har malaman addini za su rinka gudun siyasa to kada su yi kuka idan shugabanni sun ci amanar su.
An samu tashin hankali a jihar Edo ranar Lahadi sakamakon rahoton cewa an kai hari gidan shugaban jam'iyyar All Progressives Congress, Adams Oshiomhole.
Wani shahararen malamin addinin Islama mazauni a jihar Kano, Sheikh Umar Sani Fagge, ya zargi rashin sa ido da kuma nuna halin ko in kula da iyaye ke yi a matsayin babban dalilin da ya haddasa lalacewar tarbiyya a jihar.
A ranar Asabar, wani fasinjar jirgin sama mai suna, Jude Oladapo, ya yanke jiki ya mutu yayinda yake shirin shiga jirgi a babban filin jirgin saman kasa da kasa na Murtala Muhammed International Airport (MMIA), Lagos.
Wani kwamitin gudanar da bincike a kan matsalar tsaro da jihar Zamfara ke ci gaba da fuskanta wanda gwamna Muhammadu Bello Matawalle ya kafa, ya gano wadanda ke da hannu kan haifar da wannan mummunar annoba a jihar.
Dangane da jitar-jitar cewa ta yi yaji ne saboda shugaba Buhari na shirin kara aure, watau zai mata kishiya, Aisha ta ce wacce aka ce Buhari zai aura bata ce komai ba a kan labarin sai bayan da ranar da daka ce za a daura auren ta
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, yace duk wani mutum da aka zaba a matsayin gwamnan wata jiha bai da hujjar satar kudin jama’a.
'Yan matan sun yi kiran ne a ranar Juma'ar da ta gabata cikin wata rubutacciyar wasika da suka gabatar wa matar gwamnan bayan taron murnar tunawa da ranar yara mata ta duniya wacce majalisar dinkin duniya ta ware.
Labarai
Samu kari