Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
An shiga rudani a yankin gain Rigasa da ke karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna biyo bayan wani mamayar sassafe da rundunar yan sandan Kaduna suka kai cibiyar horar da kangararru na Malam Niga a yankin.
Budurar ta bayyana yadda ta tashi tun daga jiharsu ta tafi wata jihar domin ta hadu da saurayin da suke hira da shi a shafin sada zumunta, a karshe ta gano cewa ba saurayi bane yaro ne karami dan shekara 12...
A ranar 13 ga watan Oktobar nan ne wata mata mai suna Andrea Bradley ta sanya wani bidiyo a shafinta na sada zumunta na Facebok, inda aka nuno yadda ake yin zaman makokin mahaifinta. Bradley wacce take zaune a kasar Ireland...
Fitsararriyar mawakiyar nan 'yar kasar Amurka Nicky Minaj ta bayyana cewa akwai yiwuwar za sy yi aure da saurayinta Kenneth Petty nan da kwanaki bakwai. Mawakiyar mai shekaru 36, wacce take soyayya da masoyinta Kenneth Petty...
Ministan yada labarai da al'adu, Lai Mohammed, ya hori gwamnatin kasar India dasu tallafi masana'antar fim din Najeriya da fasahohin da zasu habaka nagartar fina-finan da aka a kasar...
Rundunar Sojin Saman Najeriya (NAF) ta lalata wani matattaran 'yan ta'addan Boko Haram da ke Ngoske a kusa da dajin Sambisa a Borno inda ta kashe 'yan ta'adda da dama. Direktan yada labarai na rundunar, Air Commodore Ibikunle Dara
Jami'an hukumar yaki da rashawa ta EFCC ta cafke tsohon gwamnan jihar Zamfara, Mahmuda Shinkafi. Jami'an hukumar sun tsinkayi gidan tsohon gwamnan ne dake titin Nagogo da ke Kaduna wajen karfe daya na ranar yau Juma'a inda...
Wani sabon bincike ya nuna cewa manoma sun fi sauran gama garin jama'a yin jima'i - saboda bincike ya nuna cewa kashi daya bisa uku na manoma suna jima'i akalla sau daya a rana.
Gwamnatin jahar Kaduna ta sanar da manufarta na sauya ma jami’ar jahar Kaduna wuri daga inda aka santa zuwa kan babbar hanyar Zaria zuwa Rigachikun domin fadada jami’ar tare da baiwa dalibai damar samun isassun guraben karatu.
Labarai
Samu kari