Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Mista Kanu ne da kansa ya sanar da mutuwar mahaifiyarsa a ranar Lahadi, inda ya bayyana cewa ta mutu ne ranar 30 ga watan Agusta bayan ta sha fama da doguwar jinya a kasar Jamus. Kazalika, ya alakanta mutuwar matar da gwamnati, in
Ma'aikatan gidan Zoo na jihar Kano sun bayyana cewa idan hanyoyin da ake bi na damke Zakin da ya kwace ranar Asabar ya gagara, za'a harbe dabban domin kare rayukan jama'a. Daily Nigerian ta ruwaito.
Sabanin rahotanni daga wasu kafofin watsa labarai na kasar nan suka yada dangane da cewa an samu nasarar cafke zakin da ya tsere daga gidan adana namun daji na jihar Kano, mahukuntan gidan sun yi karin haske.
A yayin da ake tsananin bukatar agajin jinkai cikin gaggawa, mahukunta a kasar Nijar sun bayyana rahoton yadda ambaliyar ruwa ta tilasta wa mutane dubu 23 tserewa daga muhallansu kamar yadda Muryar Duniya ta wallafa.
Dazu nan mu ka ji cewa gwamnan babban bankin Najeriya na CBN ya dauki matakin gaggawa a game da wani sabon tsari da kamfanonin sadarwa su ke neman shigo da shi na kara farashin USSD.
Ma'aikatar sadarwa ta tarayya ta ce an ja hankalinta a kan wani sako da kamfanin sadarwa na MTN ke tura wa kwastomominsa a kan cewa zasu fara cire naira hudu (N4:00) daga asusun duk wanda ya sayi katin waya na kamfanin daga asusun
Wannan ne dalilin da yasa sabuwar amaryar bata shiga jikin mutumin sosai ba domin sanin dukkan halin da yake ciki, sannan kuma gashi aiki ne ya kawo shi garin su amaryar daga garinsa na haihuwa. Amaryar, ma'aikaciyar banki ta shaf
Da yammacin ranar Asbar ne wani Zaki ya kwace a gidan adana namun jeji (Zoological Garden) kuma ba a samu nasarar kama shi ba sai da safiyar ranar Lahadi. Jaridar Daily Nigerian ta rawaito cewa zakin ya yi kutse zuwa kejin dana
Na kasance limami a wani masallaci sa ke unguwar Daja a garin Ajowa Akoko. A ranar 2 ga watan Oktoba wasu mutane suka sace ni a hanyata ta koma wa gida bayan sallar Isha. "Ina cikin tafiya a kan Babur dina sai kawai wasu mutane
Labarai
Samu kari