Mutane biyar da ake zargin mayaƙan ƙungiyar ISWAP sun mutu yayin haɗa bam a Marte, da ke Borno, yayin da sojoji suka ƙara matakan tsaro a yankin.
Mutane biyar da ake zargin mayaƙan ƙungiyar ISWAP sun mutu yayin haɗa bam a Marte, da ke Borno, yayin da sojoji suka ƙara matakan tsaro a yankin.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Shugaban daya daga cikin shahararrun makarantun ladabtar da kangararru da ke jihar Kano, Sheikh Muhammadu Aminu Abubakar, yayin wata hirarsa da manema labarai na BBC Hausa ya fadi dalilin rufe cibiyarsa ta mari.
Kamar wasa ne mu ka ji cewa Mai kudin nan Oprah ta mamayi Saurayi da waya bayan ta tsokanesa. Oprah Winfrey ta ba Olufemi kyautar sabuwar wayar salula har gida.
Kwamishinar jihar Kaduna kan harkokin bil adama da cigaban jama'a, Hafsat Baba ta bayyana cewa wasu daga cikin fursunonin da aka saka na cibiyar horar da dalibai sun kasance daure cikin mari tsawon shekara takwas.
Jirgin shugaba Muhammadu Buhari ya tashi daga babban filin jirgin saman Nnamdi Azikwe dake Abuja zuwa birnin Sochi, kasar Rasha domin halartan taron hadin gwiwar nahiyar Afrika da kasar Rasha.
Wata babbar kotun tarayya dake zamanta a garin Abuja ta sassauta sharuddan belin da ta gindaya ma shugaban kawo juyin juya hali a Najeriya, kuma mawallacin jaridar Sahara Reporters, Omoyele Sowore.
Wani mummunan bala'i ya auku a birnin Ikko na jihar Legas yayin da ajali ya katse hanzarin wani mutum yana tsaka da sassarfa a kan hanyar WEMCO da ke yankin Ogba da sanyin safiyar ranar Lahadin da ta gabata.
Inna Lillahi wa inna ilaihi raji'un! Allah ya yiwa babban yayan ministan sadarwa, Sheikh Isa Ali Pantami, rasuwa a ranar Litinin, 21 ga watan Oktoba, 2019.
Jakana wani kauye ne da ke mararraba da birnin Maidugurin Borno da kuma birnin Damaturu na jihar Yobe, inda a watan Yulin da ya gabata rayukan dakarun sojin Najeriya shida suka salwanta yayin gumurzu da 'yan ta'adda.
An rantsar da Mista Edward Onoja a matsayin sabon mataimakin gwamnan jihar Kogi a ranar Litinin, 21 ga Oktoba a gidan gwamnatin Lugard House dake Lokoja, babbar birnin jihar.
Labarai
Samu kari