Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Jihohi 10 da suka fi talauci a Najeriya a shekarar 2019
Breaking
Jihohi 10 da suka fi talauci a Najeriya a shekarar 2019
daga  Mudathir Ishaq

Hukumar kididdiga ta kasa (NBS) ta yi amfani da wasu abubuwa a matsayin mizanin auna yawan talauci a jihohin Najeriya, inda ta fitar da jerin jihohi da kuma matakin da suke kai a yawan talauci. Yawancin jihohin Najeriya na fama da

Yanzu-yanzu: Kotun daukaka kara ta fitittiki Ado Doguwa
Breaking
Yanzu-yanzu: Kotun daukaka kara ta fitittiki Ado Doguwa
daga  Abdul Rahman Rashid

Kotun daukaka kara dake zaune a jihar Kaduna a ranar Litinin ta fitittiki dan majalisar wakilan tarayya mai wakiltan mazabar Tudun Wada/Doguwa kuma shugaban masu rinjaye a majalisa, Alhassan Ado Doguwa.