Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan rashin lafiya. Gwamna Nasir Idris ya yi jimamin rasuwarsa tare da yabawa gudummawar da ya bayar.
Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan rashin lafiya. Gwamna Nasir Idris ya yi jimamin rasuwarsa tare da yabawa gudummawar da ya bayar.
Rundunar yan sandan jihar Niger a ranar Lahadi, ta tabbatar da kama Wani mutum mai suna Saidu Mohammed na kauyen Gbogan Zugurma da ke karamar hukumar Mashegu na jihar kan zargin kisan kai.
Kotun daukaka karar dake zamanta a Makurdi, jihar Benue ta tabbatar da Injiniya Abdullahi Sule na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) matsayin zababben gwamnan jihar Nasarawa a ranar Talata, 12 ga Nuwamba, 2019.
Jam’iyya All Progressives Congress (APC), ta bayyana cewa babu mambobinta da yawa da suka sauya sheka zuwa jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a Zamfara kama yadda gwamnatin jihar ta yi zargi.
Sama da watanni biyu bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da ministocinsa, sunayen ministoci 22 cikin 44 da aka rantsar basa shafin yanar gizo na gwamnatin tarayyar. A ranar 21 ga watan Augusta ne shugaban kasan ya rant
Ibrahim mai bada shawara ne na kiwon lafiya. Da yake girma ya rasa 'yar uwarsa don ciwon huhu. Yayinda yake saurayi, bai fahimci abin da ciwon huhu yake ba ko da lokacin da iyayensa suka yi ƙoƙarin su bayyana cutar a gare shi.
Kwanaki biyar bayan umarnin da gwamnatin tarayya ta bada na hana kai man fetur garuruwa masu kilomita 20 kusa da iyakokin kasar nan, mazauna garuruwan kusa da iyakokin kasar nan irinsu jihohin Ogun, Legas, Adamawa, Katsina da Soko
A ranar Litinin ne hukumar 'yan sandan jihar Katsina ta sanar da cafke wani da take zargi da fashi da makami mai shekaru 35. Hukumar ta cafke Usman dan unguwar Kwari, yankin badawa na jihar Kano. An cafke Usman ne a titin IBB a ga
Wani matashi dan shekara 28 Babatunde Damilare ya kashe wata mata dake harkar karuwanci a jahar Legas sakamakon takaddama data barke a tsakaninsu kan kudin ta da ya kekashe kasa ya ki biyanta
Uwargidar Najeriya Aisha Buhari ta tara Malamai sun yi wa Najeriya addu’o’in musamman. Hajiya Buhari ta yi wa Maza huduba su yi koyi da Annabi a Ranar Mauludi.
Labarai
Samu kari