Rahotanni sun nuna cewa fitaccen jarumi, Adamu A. Zango ya saki matarsa, Jaruma Maimuna Pretty, bayan saɓani da ya shiga tsakaninsu duk da ƙoƙarin sasanci.
Rahotanni sun nuna cewa fitaccen jarumi, Adamu A. Zango ya saki matarsa, Jaruma Maimuna Pretty, bayan saɓani da ya shiga tsakaninsu duk da ƙoƙarin sasanci.
Saudiyya ta kafa sabon ƙawancen ƙasashe domin kare hanyoyin jiragen ruwa daga hare-haren Houthi, yayin da Najeriya ke cikin ƙasashen da suka goyi bayan shirin.
Wani ma’aikacin banki a Najeriya mai suna Michael Itok ya kira ma kansa ruwa sakamakon wani rubutun batanci da ya yi a kan gwamnan jahar Akwa Ibom, Udom Emmanuel, inda a yanzu haka yana gidan yari a daure.
Wani mazaunin garin daya nemi a sakaya sunansa ya bayyana cewa lamarin ya auku ne da misalin karfe 2 na daren Laraba, inda yace yan bindigan sun shiga garin ne dauke da muggan bindigu, sa’annan suka kutsa kai cikin gidansa, suka d
Shi ma a nasa jawabin, shugaban kwamitin majalisar dokokin jahar Gombe dake kula da kasafin kudi, Aliyu Usman Baba Manu ya bayyana damuwarsa game da matsalar rashin samun abinci mai gina jiki a jahar.
An bayyana Bahaushe a matsayin mutumin da yake tozartawa tare da cin zarafin mata da sunan aure, a tsakanin sauran kabilun kasar nan baki daya. Shugabar cibiyar Arridah Foundation dake Kaduna, Hajiya Rabi Salisu Ibrahim ce ta...
A yayin da ake bikin ranar cin zarafin mata ta duniya, wani magidanci ya bayyana yadda matanshi ke cin zarafinshi. Magidancin mai suna Malam Rabiu ya bayyana yadda matan sa har hudu ke hade kansu wajen cin...
An gurfanar da wata matar aure, Janet Ojukwu mai shekaru 41 a gaban kotu a Legas kan zargin ta da antayawa tsohuwar matar mijinra ruwan zafi a fuska. Ana tuhumar Ojukwu mai zaune a Makoko a unguwar Yaba a Legas ta laifin yi wa wan
Akwai sama da kasashe 200 a duniya. Amma kuma akwai kananan kasashe da yankuna na duniya da bamu taba saninsu ba. Sun mamaye karamin yanki ne kuma wasu daga cikinsu ba zasu iya daukar mutane masu yawa ba.
A yayin da har yanzu ba a cika shekara da fara zango na biyu na mulkin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ba, tuni an fara mayar da hankali a kan waye zai maye gurbin Buhari a shekarar 2023.
Wata budurwa mai suna Labake Olowokere, ta soki masoyinta mai suna Seun Komlafe da cokali mai yatsu sakamakon kamashi da tayi da wata budurwar. An gano cewa, Labake ta ziyarci masoyinta Seun ne a yankin Okeopa da ke Ilesha wajan k
Labarai
Samu kari