Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da shirin cire sauran tallafin wutar lantarki idan aka shiga shekarar 2027. Ministan makamashi, Joseph Tegbe ne ya fadi haka.
Gwamnatin Bola Tinubu ta sanar da shirin cire sauran tallafin wutar lantarki idan aka shiga shekarar 2027. Ministan makamashi, Joseph Tegbe ne ya fadi haka.
Saudiyya ta kafa sabon ƙawancen ƙasashe domin kare hanyoyin jiragen ruwa daga hare-haren Houthi, yayin da Najeriya ke cikin ƙasashen da suka goyi bayan shirin.
Hukumar 'yan sandan jihar Katsina sun cafke wata mata mai suna Aisha Abubakar mai shekaru 38 a duniya, a kan zarginta da ake da halaka 'yar mijinta ta hanyar ciyar da ita guba. A takardar bayanin abunda ya faru wacce kakakin hukum
Ajuri Nagelale, babban mataimakin shugaban kasa Muhammadu Buhari a harkar kula da mutane, yace ‘yan Najeriya na matukar amfana da tafiye-tafiyen shugaba Buhari Ngelale ya sanra da hakan ne a tattaunawar da ya yi da kamfanin dillan
An ci tarar wani matashi shanu uku bayan ya amsa laifin cewa ya yi lalata da kishiyar mahaifiyarsa da kuma wasu matan aure masu yawa. An samu matashin, Albert Musokeri, mai shekaru 25, da laifin lalata da kishiyar mahaifiyarsa, K
Shararren shehin malamin darikar Tijjaniya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi, ya aika sakon shawara da gargadi ga gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, kan kokarin dawo da masarautu hudu da kotu ta soke, BBC ta ruwaito.
Yan Najeriya sun ciri tuta wajen amfani da shafukan sadarwar zamani inda kiyasin alkalumma ya nuna akwai yan Najeriya miliyan 111.6 dake amfani da yanar gizo a nahiyar Afirka, wanda hakan yasa yan Najeriya suka yi zarra a wannan f
Wani dan Najeriya mai suna Abraham ya bada labarin yadda wani dan achaba ya dawo mishi da wayarshi kirar Iphone 11 bayan da ya yadda ta lokacin yana kan babur. Mutumin ya wallafa yadda dan achaban mai suna Simon ya dinga binshi...
Shugaba Muhammadu Buhari ya aika sunan sabon shugaba da mambobin hukumar jin dadin lahazai NAHCON majalisar dattawa domin tabbatar da su.
Kungiya musulmi mabiya akidar shi’a ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya saki shugabansu, Sheikh Ibraheem Zakzaky. A ranar Litinin da ta gabata ne kungiyar ta koka da cigaba da tsare shugaban kungiyar, tare da...
Bidiyon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai yana daidaita cunkoson motoci a kan babban titin Kaduna zuwa Zaria ya yawaita a kafafen sada zumuntar zamani...
Labarai
Samu kari