Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Jaruma Rahama Sadau ta cika shekaru 26 a duniya
Breaking
Jaruma Rahama Sadau ta cika shekaru 26 a duniya
daga  Mudathir Ishaq

Sananniyar jarumar Nollywood da Kannywoood, Rahama Sadau ta cika shekaru 26 a ranar Asabar da ta gabata. Ta bayyana hakan ne a shafinta na Instagram a ranar.

Yadda aka tsinci malamin jami'a a mace cikin ofishinsa
Yadda aka tsinci malamin jami'a a mace cikin ofishinsa
daga  Abdul Rahman Rashid

An tsinci gawan wani malamin tsangayar ilmin motsa jiki da kiwon lafiya a jami'ar Obafemi Awolowo, Ile-Ife, jihar Osun mai suna, Mista Nicholas Igbokwe, da safiyar Asabar, 7 ga watan Disamba, 2019