Sifaniya ta tura sojoji zuwa Ceuta bayan kimanin 'yan gudun hijira 49,000 sun shiga yankin daga Morocco cikin sa'o'i 24, yayin da akalla mutum 15 suka mutu.
Sifaniya ta tura sojoji zuwa Ceuta bayan kimanin 'yan gudun hijira 49,000 sun shiga yankin daga Morocco cikin sa'o'i 24, yayin da akalla mutum 15 suka mutu.
Saudiyya ta kafa sabon ƙawancen ƙasashe domin kare hanyoyin jiragen ruwa daga hare-haren Houthi, yayin da Najeriya ke cikin ƙasashen da suka goyi bayan shirin.
Gwamnatin kasar Amurka ta sanar da kama wasu yan Najeriya guda hudu da laifin satar dala miliyan 18, kimanin naira biliyan 6 (N6,507,000,000) ta amfani da yanar gizo, a ranar Talata, 10 ga watan Disamba.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano y aba kwamishinan aiyuka da habaka ababen more rayuwa, Injiniya Mu’azu Magaji, umarnin gyaran ofishin majalisar sarakuna, Gidan Shettima, wanda yake a farfajiyar fadar Sarkin a Kano.
Idan za’a tuna dai EFCC ta maka Maina gaban kotun ne kan zarginsa da satar akalla kudi naira biliyan 2, tare da mallakar kadarori da dama, wanda take zargin duk ya samesu ne ta hanyar kwashe kudaden talaka yan fansho a Najeriya.
Sananniyar matashiyar jarumar fina-finan Hausa mai suna Surayya Aminu, wacce aka fi sani da Rayya, ta bayyana cewa a kasuwa take don kuwa neman mijin aure take. Jaruma Rayya ta bayyana cewa, a shirye take ga duk wanda yake so da..
Sananniyar jaruma kuma mai daukar nauyin fina-finai, Rukayya Umar Santa wacce aka fi sani da Dawayya, ta bayyana cewa ta samu nasarori masu tarin yawa a masana'antar...
Gwamnatin jahar Jigawa a karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Abubakar Badaru ta amince da kashe naira miliyan 60 wajen gina da kunan wanka da ba-haya a wasu kananan hukumomin jahar guda uku
A satin da ya gabata ne wasu kafafen yada labarai na Hausa suka dinga wallafa cewa, Shugaba Buhari ya ba wa jarumi Nura Hussaini mukami a kwamitin hukumar aikin Hajji ta kasa. Sai dai bayan bincike da Dabo FM ta gudanar, ta tabbat
Tsohon gwamnan jahar Zamfara, Abdulaziz Yari da Sanata Kabiru Marafa sun dauki gabaran daukan matakan dinke barakar dake tsakaninsu a siyasance, tare da daidaita siyasar jam’iyyar APC a jahar.
Mataimakiyar gwamnan jihar Kaduna, Dakta Hadiza Balarabe, ce ta karbi tsohon shugaban kasar yayin da ya isa fadar gwamnatin jihar Kaduna (Sir Kashim Ibrahim House). Ko a cikin makon jiya sai da shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya
Labarai
Samu kari