Sanata Aliyu Wadada ya kare gwamnatin Bola Tinubu, yana cewa sai maƙiyin gwamnati ya yi watsi da nasarorin da aka samu a tattalin arzikin Najeriya.
Sanata Aliyu Wadada ya kare gwamnatin Bola Tinubu, yana cewa sai maƙiyin gwamnati ya yi watsi da nasarorin da aka samu a tattalin arzikin Najeriya.
Saudiyya ta kafa sabon ƙawancen ƙasashe domin kare hanyoyin jiragen ruwa daga hare-haren Houthi, yayin da Najeriya ke cikin ƙasashen da suka goyi bayan shirin.
Kamar yadda aka yi tsammani, 'yan Najeriya sun fara mayar wa Aisha Buhari martani a kalaman da ta yi, wadanda suka fito da barakar da aka dade ana zargin akwai a tsakanin uwargidan Buhari da wasu na hannun damunsa. A yayin da wasu
Uwargidar shugaban kasa Muhammadu Buhari, Hajiya Aisha Buhari, ta saki bama-baman kalamai kan mai magana da yawun shugaban kasa, Malam Garba Shehu.
Lamarin ya fara ne lokacin da Bekki Cocks ta sanar da kawayenta irin tsananin son da take wa kafet dinta. Kawayen nata sun ce basu yi tsammanin maganar aure zata shigo tsakaninta da kafet din ba...
Mun tattaro Manyan Mawakan da su ka fi samun kudi a shekarar nan ta bana. Tauraruwa Taylor Swift ta sha gaban duk wani Mawaki a samun kudi sannan Kanye West ya na biye.
Wani bidiyo mai cike da abun al'ajabi ya cika kafafen sada zumuntar zamani. Bidiyon na bayyana yadda wani dafaffen nama ne ya koma maciji a Abraka, jihar Delta...
Joe Rwamirana wani mutum ne dake zama a Kampala amma dan asalin kasar Uganda ne. Mutumin mai shekaru 48 ya fara samun miliyouin kudade ne bayan da kamfanonin maganin kwari suka gane tusarshi tana hallaka sauro da wuri...
Rikicin Uwargidar Shugaban kasa da Mamman Daura da Garba Shehu ya gawurta bayan Aisha Buhari ta fito ta yi tonon sililin babbar bargo ta ce Mamman Daura ya na hawa kujerar Shugaban kasa.
Wasu Matasan Arewa a karkashin AYCF sun bukaci Shugaba Buhari ya ja-kunnen wani Gwamna a Kudu. Kungiya za ta sa kafar wando daya da Gwamnatin Legas kan kamen Acaba.
Shugaban hukumar, Dakta Aliyu Musa Kibiya ne ya tabbatar da haka ga majiyar Legit.ng inda yace da fari jami’an Hisbah sun fara kama wani matashin dan daudu ne, inda a wayarsa suka jiyo wani shiri da abokansa yan daudu suke yi na y
Labarai
Samu kari