Jami’ar Jos da ke Filato ta dakatar da karatu tare da gayyatar ɗalibai taron gaggawa saboda matsalar tsaro da wasu munanan abubuwan da suka faru a jami’ar.
Jami’ar Jos da ke Filato ta dakatar da karatu tare da gayyatar ɗalibai taron gaggawa saboda matsalar tsaro da wasu munanan abubuwan da suka faru a jami’ar.
A labarin nan za a ji cewa wasu daga cikin yan kasuwar man fetur a Najeriya sun yi kuka da yadda ake zargin NMDPRA da nuna son kai a rabon lasisin shigo da mai.
Da yake sanar da karbar tallafin na'urar, babban darektan asibitin, Farfesa Ahmed Hamidu, ya bayyana cewa samun na'urar zai taimka matuka wajen kawo karshen wasu kalubale da asibitin da ya dade yana fuskanta wajen gudanar da aikin
Mun ji cewa ‘Yanuwan wani fitaccen Matashin da aka yi awon gaba da shi sun tafi kotu. Mai dakin wannan ‘Dan Kwankwasiyya’ da aka nema ta na so a karbi N50m a hannun DSS
Matasan sun kone motocin ne sakamakon take wani dan acaba da fasinjan da ya dauko da motar dakon simintin ta yi yayin da suke wuce wa ta garin. Kakakin hukumar tabbatar da biyayya ga dokokin tuki a jihar Ogun, Babatunde Akinbiyi
Muna farin cikin sanar da jama'a cewa an nada Hajiya Saratu Mama Shafii a matsayin mukaddashin shugabar hukumar yi wa kamfanoni rijista ta CAC. An sanar da nadin nata ne a wata wasika mai kwanan wata 30 ga watan Disamba 2019 wacce
Rundunar Yansandan Najeriya ta kama kan uwar gami, kuma ummul aba’isu a yunkurin fashi da makami da wasu miyagun yan bindiga suka yi a wani banki dake garin Mpape a babban birnin tarayya Abuja.
Wani bangare na kasuwar Katako da ke Karamar hukumar Jos ta arewa na jihar Plateau ya kama da wuta. An tattaro cewa shaguna 14 ne suka kone kurmus.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana dakatar da dokar hana maza da mata shiga adaidaita shu guda a jihar. Amma kuma tace har yanzu wannan dokar na nan daram amma kawai dakatar da tabbatar da ita akayi a shekarar 2020.
Jaruma Sadiya Kabala a wannan shekarar ta samu zuwa Umara kasa mai tsarki kamar yadda ta saba. Wannan ba karonta na farko bane da taje kasa mai tsarkin. Bayan kammala Umararta, bata yi kasa a guiwa ba ta zarce Dubai inda...
A ranar Asabar ne rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kama shugaba kuma wanda ya kirkiro Jesus Deliverance Ministry dake Abuja, Fasto Shola Akande, wanda ake zargi da siyar da man waraka ga mambobin cocinshi a kan naira miliyan...
Labarai
Samu kari