Jami’ar Jos da ke Filato ta dakatar da karatu tare da gayyatar ɗalibai taron gaggawa saboda matsalar tsaro da wasu munanan abubuwan da suka faru a jami’ar.
Jami’ar Jos da ke Filato ta dakatar da karatu tare da gayyatar ɗalibai taron gaggawa saboda matsalar tsaro da wasu munanan abubuwan da suka faru a jami’ar.
A labarin nan za a ji cewa wasu daga cikin yan kasuwar man fetur a Najeriya sun yi kuka da yadda ake zargin NMDPRA da nuna son kai a rabon lasisin shigo da mai.
Mun samu labari cewa daga samun beli a hannun Alkali, Fayose ya na tika rawa da jar Budurwa. An hangi Ayodele Fayose a kasar waje bayan ya kubce daga Alkalin kotu.
Rahotanni sun kawo cewa ma’aikatan jihar Katsina za su fara cin moriyar sabon karancin albashi daga watan Janairun wannan shekara ta 2020.
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress APC, Adams Oshiomhole, a ranar Talata ya bayyana cewa bai damu da kokarin tunbukeshi daga kujerarsa da wasu gwamnoni ke shirin yi ba.
Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da biyan ma'aikata a jihar karancin albashi na N30,000. Hakan na kunshe ne a cikin wani jawabi daga Mohammed Baba, sakataren gwamnatin jihar zuwa ga manema labarai.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, a ranar Labara, 1 ga watan Janairu, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kammala manyan ayyuka 12 a 2020. Buhari ya bayyana hakan ne a cikin wani jawabin kasa, wanda Legit.ng ta samu cikakken jawabin.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da janye jakadu da shugabannin hukumomin waje su guda 25. Tabbatarwar ya biyo bayan turjiya da aka samu daga jakadun da lamarin ya shafa wadanda suka ce wa'adin da aka diba masu ya yi kadan.
Shugaba Muhammadu Buhari ya fara da yi wa ‘yan Najeriya godiya a bisa zabensa da suka sake yi a karo na biyu. Yay aba wa abokan adawarsa da suka yi takara kuma suka rungumi sakamakon zaben da hannu bibbiyu.
Tsohon dan majalisa dake wakiltar Kiru da Bebeji, Abdulmuminu Jibrin ya bayyana cewa ya kai ma shugaban kasa Muhammadu Buhari ziyara ne domin ya jinjina masa bisa namijin kokarin da yake yi da kuma nasarorin daya samu a mulkinsa.
Wata yarinya mai shekaru 13 ta rasa ranta wajen haihuwa bayan da ta dau shekaru hudu mahaifinta na lalata da ita. Jami'an 'yan sanda a kasar Brazil sun tabbatar da mutuwar Luana Ketlen a ranar 11 ga watan Disamba bayan da...
Labarai
Samu kari