'Yan sandan Kano sun kama mutum huɗu kan zargin kisa da yunƙurin a kashe mutum, ciki har da wata mata da ake zargin ta yanke azzakarin saurayinta da wuƙa.
'Yan sandan Kano sun kama mutum huɗu kan zargin kisa da yunƙurin a kashe mutum, ciki har da wata mata da ake zargin ta yanke azzakarin saurayinta da wuƙa.
Sojojin saman Najeriya (NAF) sun kammala binciken karɓar rukunin farko na jiragen yaƙi samfurin M-346 daga ƙasar Italiya domin ƙarfafa tsaro a Najeriya.
Wasu gungun yan bindiga da suka fitini al’ummar karamar hukumar Kanam da fashi da makami sun gamu da ajalinsu a hannun ayarin fusatattun jama’an gari da suka yi fito na fito dasu ba tare da jin tsoro ba.
'Yan sanda sun harbe wani mutum da ke wucewa, a jiya Talata yayin da suke harba bindiga tare da bada borkonon tsohuwa domin tartwatsa mambobin kungiyar Islamic Movement in Nigeria a Abuja. Mutumin da aka harba a kai kamar yadda Da
Shugaban jam'iyyar People's Democratic Party, PDP, a jihar Kano, Rabiu Sulaiman Bichi ya raba jiha da tsohon amininsa, Rabiu Kwankwaso. Daily Nigerian ta samu ingantaccen rahoton cewa Bichi wanda ya rike muƙamin sakataren gwamnati
Wasu hotuna da ake zargin na wani dan aslin jihar Katsina ne tare da wata budurwa daga kasar Rasha sun jawo cece-kuce a kafar sada zumunta ta Facebook. Hotunan dai sun fara yawo ne inda suke bayyana hoton wani saurayi dan Katsina
Rahotanni sun bayyana cewa makwabta sun bayyana cewa sun dade suna ganinsa yana shiga gidan sanye da irin wannan tufafin kuma sun zargin ba dai-dai ba sai dai suka yi gum da bakinsu suna tunanin kila kawarta ce sai da dubunsu ya c
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III tare da shugaban kungiyar kiristocin Najeriya, Samson Olasupo za su gana a wani babban taro da zai gudana a babban birnin tarayya Abuja a ranar Laraba, 22 ga watan Janairu.
Najeriya kassa ce mai cike da albarkatu tare da mutane masu tsantsar baiwa. Akwai 'yan siyasa masu tsananin gogewa da sani abinda suke yi a siyasance. ganin karatowar 2023 kuma shugaba Buhari ba zai sake sake tsayawa takara ba, an
A kokarinsa na rage matsalar cin hanci da rashawa, shugaban hukumar kwastam, Alhaji Hamid Ali ya umarci jami’an hukumar kwastam da su dinga bayyana adadin kadarorinsu a kowanne shekara daga bana.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi Allah wadai da kisan shugaban kungiyar Kiristocin Najeriya CAN na karamar hukumar Michika a jihar Adamawa, Lawan Andimi.
Labarai
Samu kari