'Yan sandan Kano sun kama mutum huɗu kan zargin kisa da yunƙurin a kashe mutum, ciki har da wata mata da ake zargin ta yanke azzakarin saurayinta da wuƙa.
'Yan sandan Kano sun kama mutum huɗu kan zargin kisa da yunƙurin a kashe mutum, ciki har da wata mata da ake zargin ta yanke azzakarin saurayinta da wuƙa.
'Yan sandan Kano sun kama mutum huɗu kan zargin kisa da yunƙurin a kashe mutum, ciki har da wata mata da ake zargin ta yanke azzakarin saurayinta da wuƙa.
Akalla mutane 17 sun rasa rayukansu yayinda akayi awon gaba da mutane da dama a artabu biyu da akayi ranar Juma'a da Asabar tsakanin Sojoji da Boko Haram a kan titin Bama-Gwoza. The Punch ta ruwaito.
Tsohon shugaban majalisar dattijan Najerriya ya zargi hukumar yaki da rashawa ta EFCC da yunkurin dimauta shi ta hanyar kwace gidajensa da ka Ilorin. Saraki ya yi wannan zargin ne a ranar Talata, 21 ga watan Janairu a yayin da wat
Magu, wanda ya kai ziyarar aiki jihar Kwara, ya bayyana cewa an shigo sabuwar shekara, a saboda haka hukumar EFCC ta sabunta yakin da take yi da karya tattalin arziki kuma za a gurfanar da duk wanda aka samu da alifi. "Zamu gayyac
Rahotanni sun kawo cewa an kashe wani mutum guda da ke wucewa yayinda yan sanda ke harba bindiga da borkonon tsohuwa don tarwatsa wani zanga-zanga da yan kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) wato shi’a ke yi a Yankin Berger
Da yake jawabi yayin mika masu laifin ga hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) a ranar Juma'a, kwamandan rundunar sojojin ruwan, Rear Admiral Tanko Yakubu, ya ce sun samu nasarar kama 'yan ta'addar ne bayan shafe kusan watanni hudu su
A kalla mutane uku da suka hada da likitoci biyu ne suka rasa rayukansu bayan barkewar wata cuta da ake zargin zazzabin Lassa ne a jihar Kano. Jaridar Daily Nigerian ta gano cewa anyi wa wata mata mai juna biyu aiki don cire yaro
Yan majalisar dokokin jihar Imo guda tara sun sauya sheka zuwa jam'iyyar All Progressives Congress (APC) daga jam'iyyun Peoples Democratic Party PDP, All Progressives Grand Alliance APGA, da Action Alliance.
Allah yayi wa tsohon alkalin kotun koli, Abubakar Bashir Wali rasuwa a yau Talata, 21 ga watan Janairu 2019. Mai shari'ar ya rasu ne bayan gajeriyar rashin lafiyar da yayi a garin Kano, kamar yadda jaridar Daily Nigerian ta ruwait
Mataimakin kakakin majalisar dokokin jihar Imo, Okey Onyekanma, ya yi murabus daga kujerarsa. Kakakin majalisar jihar ya bayyana hakan a wasikar da ya karanta a zauren majalisa ranar Talata.
Labarai
Samu kari