A labarin nan, za a ji cewa jami'an rundunar ƴan sandan jihar Kano sun kai ɗauki a lokacin da ƴan bindiga su ka tare hanyar wasu matafiya da ke hanyar zuwa Filato.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an rundunar ƴan sandan jihar Kano sun kai ɗauki a lokacin da ƴan bindiga su ka tare hanyar wasu matafiya da ke hanyar zuwa Filato.
Kungiyar musulmai mabiya akidar Shi'a (IMN) ta yi martani a kan jita-jitan da ke yaduwa na mutuwar shugaban kungiyar, Shekh Ibrahim El-Zakzaky. A wata takarda da shafin kungiyar ta fitar, mai magana da yawun kungiyar, Ibrahim Musa
Najeriya ta zo kasa ta hudu a yammacin nahiyar Afrika mafi fama da cin hanci da rashawa a sabon rahoton binciken da kungiyar Transparency International ta saki na shekarar 2019.
A ranar Alhamis ne tsohon mai ba wa shugaban kasa shawara a kan tsaro, Sambo Dasuki ya yi bayyana a gaban kotu bayan shekarun da ya dauka yana garkame. Ya bayyana ne a gaban Mai shari'a Ahmed Mohammed na babban kotun tarayya da ke
Hukumar yan sandan jihar Kaduna a daren Laraba ta bayyana cewa ta samu nasarar dakile wasu masu garkuwa da mutane a hanyar Kaduna zuwa Zariya inda aka hallaka biyu kuma aka ceto mutane 11
Mun kawo bayani game da wata sabuwar cuta da ta barke a kasar China. Wannan cuta ta saba addabar dabbobi tun ba yau ba. Za ku ji jerin Alamomin gane cutar.
Arangama tsakanin kungiyoyin yan ta’adda biyu a yankin arewa maso gabashin Najeriya ya yi sanaiyar mutuwar mayaka da ama, wasu majiyoyi biyu suka bayyana hakan ga kafar labarai ta AFP hakan a ranar Litinin.
A daren Laraba ne Gwamna Abdullahi Umar ganduje ya karba shugaban jam'iyyar PDP na darikar Kwankwasiyya na jihar Kano, Injiniya Rabi'u Sulaiman Bichi wanda ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.A yayin ziyarar da suka kai gidan gwamn
Shugaban kasa Buhari ya yi magana game da barazanar hana ‘Yan Najeriya zuwa Amurka. Najeriya ta na so ido ta ga ko za a hana mutanenta zuwa kasar Amurka.
Rahotanni sun kawo ccewa dan majalisar wakilai, Abdulmumin Jibrin Kofa na kokarin ganin ya sasanta sabanin da ke tsakaninsa da shugabannin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Kano gabannin zaben da za a sake a mazaba
Labarai
Samu kari