A labarin nan, za a ji cewa jami'an rundunar ƴan sandan jihar Kano sun kai ɗauki a lokacin da ƴan bindiga su ka tare hanyar wasu matafiya da ke hanyar zuwa Filato.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an rundunar ƴan sandan jihar Kano sun kai ɗauki a lokacin da ƴan bindiga su ka tare hanyar wasu matafiya da ke hanyar zuwa Filato.
Kotun duniya, watau International Court of Justice ta umarci gwamnatin kasar Myanmar da ta dauki matakan kare al’ummar Musulman kasar da ake kira Rohingya daga cin zarafin da ake musu tare da barazana ga rayuwarsu.
Hukumar mayakan saman Najeriya ta bayyana ranar da za'a kaddamar da sabbin jirage masu saukar angulu biyu da gwamnatin tarayya ta saya domin yakan yan ta'adda.
Gwamnatin tarayya ta bada umarnin dakatar da albashin duk malaman jami'ar da suka ki yin rijitsa da Integrated Personnel and Payroll Information System (IPPIS) da gaggawa. Malaman da abin ya shafa ba za a biya su albashin watan Ja
Ned Nwoko, tsohon dan majalisar tarayya mai wakiltar jihar Delta ta Arewa a majalisar wakilai, ya ce ya shirya tsaf da matuka jirgin da zasu yi wa Najeriya feshi gabadaya. A yayin zantawa da manema labarai a ranar Litinin a filin
Shugaba Muhammadu Buhari ya dawo gida Najeriya daga Landan, kasar Ingila da daren Alhamis, 23 ga watan Junairu, 2020 bayan halartan taron alakar Birtaniya da nahiyar Afrika.
Mai martaba Sarki Kano, Muhammadu Sanusi II ya amince cewa jahilci ne ke assasa wutar gaba da rashin zaman lafiya da ke tsakanin Kirista da Muslmai a kasar nan. A yayin bude taron zauren tattaunawa don zaman lafiyar addinai, Sarki
Kwamandan rundunar Soja ta Operation Save Haven, OPSH ya bayyana cewa wasu gungun miyagu yan bindiga da ba’a san ko su wanene ba sun tarkata shanu 105 daga garin Bisichi na karamar hukumar Barikin Ladi a jahar Filato.
Gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari ta kashe kimanin tiriliya biyu cikin shekaru uku da suka gabata domin inganta wutan lantarki a Najeriya, gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya laburta.
Mai magana da yawun tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran mazhabar Kwankwasiyya, Hajiya Binta Spikin, ta sauya sheka zuwa jam'iyyar All Progressives Congress (APC).
Labarai
Samu kari