Shugaban jam'iyyar APC a mazabar Pantami da ke jihar Gombe ya tattara kayansa ya fice daga cikinta. Hakazalika lauyan jam'iyyar ya koma PDP mai adawa.
Shugaban jam'iyyar APC a mazabar Pantami da ke jihar Gombe ya tattara kayansa ya fice daga cikinta. Hakazalika lauyan jam'iyyar ya koma PDP mai adawa.
Tsohuwar shugabar NSIPA, Halima Shehu, ta musanta karkatar da N44bn, tana mai cewa ba a taɓa tura kuɗin zuwa asusunta na kashin kanta ba kamar yadda aka yi zargi.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta damke wani mutum mai suna Joshua Adetutu mai shekaru 22 bayan da yayi yunkurin yanke gaban mahaifiyar shi saboda zargin ta da yake da bin maza. Kamar yadda Gistmania ta ruwaito, lamarin ya faru
Babbar jam’iyyar PDP ta bayyana gamsuwarta da kamun ludayin gwamnan jahar Borno na jam’iyyar APC, Farfesa Babagana Umara Zulum sakamakon yadda yake tafiyar da harkar tsaro a jahar, tare da sauran ayyuka.
Shugaban majalisar sarakunan gargajiyan jahar Kano, Sarki Muhammadu Sunusi II ya kai ma gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ziyara kwanaki kadan bayan kotun koli ta tabbatar masa da kujerarsa ta gwamnan jahar Kano.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi wa mutanen Katsina ta’aziyyar rasuwar Hakimin da ya yi shekaru 34 a mulki. Buhari ya yi wa Katsinawa ta’aziyyar ne ta bakin Garba Shehu.
Hukumar tattarawa tare da rarraba kudaden gwamnatin tarayya, RMAFC ta bayyana cewa ta fara aikin dubawa tare da gudanar da nazari a kan albashin duk wasu masu rike da mukaman siyasa a Najeriya.
Gwamnatin kasar Saudiyya ta bayyana cewa Yahudawa yan kasar Isra’ila ba su da wuri a kasar Saudiyya, don haka ba sa gayyatarsu, kamar yadda ministan harkokin kasashen waje na Saudiyya, Yarima Faisal bin Farhan ya bayyana.
Muna bawa masu tsara wannan sabon hukumar tsaron su sauya mata suna domin tabbatar da zaman lafiya a yankin. Dole ayi hakan idan ana son dukkan masu ruwa da tsaki su bada hadin kai. Kalmar Amoketun za ta janyo rikici. Ba mu bukata
A makon jiya mu ka ji cewa NSCDC ta bukaci ayi bincike a kan kisan Ndubuisi Emenike bayan Jami’in tsaron ta ya kashe ‘Dan siyasa a Imo.
Tsohon shugaban kasa Janar Ibrahim Badamasi Babangida, IBB na nan da ransa, kuma cikin koshin lafiya kamar yadda wasu manyan hadimansa, kuma na hannun damansa suka tabbatar.
Labarai
Samu kari